Ga dukkan Alamu tauraruwar fina-finan Hausa,Sa’adiya Kabala ta yi Sabon aure bada jimawaba, kamar yanda Shafin hutudole ya fahimta.

 

Daya daga cikin abokan aikin Sa’adiya, Aishatulhumaira ce ta bayyana haka a shafinta na sada zumuntar dandalin Instagram inda ta saka hoton Sa’adiya da Angon nata tana musu fatan Alheri inda tace Allah yasa Mutu ka raba.

Itama dai Sa’adiyar a wani bidiyo data saki a shafin nata na dandalin Instagram wanda bai dade ba ta tabbatar da wannan labari inda take addu’ar Allah ya aurar dasu sannan aka ji wata Murya a baya tana fada mata cewa Ai an kusa.

View this post on Instagram

Kwadayi gidan umma amarya Allah bada zaman lfy

A post shared by Facebook❌❌❌❌❌❌❌ (@real_sadeeya_kbl) on

Muna taya Sa’adiya Kabala murna da fatan Allah ya bada zaman Lafiya.



© hutudole

Post a Comment

Emoticon
:) :)) ;(( :-) =)) ;( ;-( :d :-d @-) :p :o :>) (o) [-( :-? (p) :-s (m) 8-) :-t :-b b-( :-# =p~ $-) (b) (f) x-) (k) (h) (c) cheer
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.

 
Top