Karin Magana: Sabbin karin maganar da ake yayi
Karin Magana: Sabbin karin maganar da ake yayi

Sabbin karin maganar da ake yayi Wadannan wasu sabbin jerin karin maganane da suka dauki hankula:…

Read more »

EFCC Za Ta Soma Binciken Dala Bilyan 16 Na Wutar Lantarki
EFCC Za Ta Soma Binciken Dala Bilyan 16 Na Wutar Lantarki

Hukumar EFCC ta fara tattara bayanan binciken dala bilyan 16 na kudin wutar lantarki da aka ce wai an kashe domin samar da wuta a Nijeriya daga 1999 zuwa 2007, wato lokacin mulkin Obasanjo. Ana zaton…

Read more »

Kannywood: Sakon Alan Waka ga Adam A. Zango bayan kammala zaben shugaban kasa
Kannywood: Sakon Alan Waka ga Adam A. Zango bayan kammala zaben shugaban kasa

Tauraron mawakin Hausa, Aminu Alan Waka ya aikewa da abokin aikinshi, Adam A. Zango da sako na musamman bayan kammala zaben shugaban kasa da aka yi a makon jiya, ga sakon kamar haka: Ina tuna Abubuwa…

Read more »

AUDIO: Download Sabuwar Wakar DJ. AB Sai Baba Next Level
AUDIO: Download Sabuwar Wakar DJ. AB Sai Baba Next Level

Dj Ab Sai baba Next Level Audio shiga kan wannan jan rubutun dake kasa domin saukarda wannan sabuwar wakar ta hip-hop da akayiwa baba buhari Download Sai Baba Next Level Dj Ab Audio…

Read more »

AUDIO : Download Sabuwar Wakar Wazirin Rarara - Babu Wurin Gudu
AUDIO : Download Sabuwar Wakar Wazirin Rarara - Babu Wurin Gudu

Wannan itama sabuwa waka ce ta baba Buhari da fasihin mawaki ya rera mai suna Yahaya madawaki mai laqabi da wazirin rarara da ya bata suna "babu wurin Gudu". Wanda shim dai wannan mawaki yana daya da…

Read more »

DOWNLOAD AUDIO : Sabuwar Wakar Wazirin Rarara - Lema Ta sake Yagewa
DOWNLOAD AUDIO : Sabuwar Wakar Wazirin Rarara - Lema Ta sake Yagewa

Wannan itama sabuwa waka ce ta baba Buhari da fasihin mawaki ya rera mai suna Yahaya madawaki mai laqabi da wazirin rarara da ya bata suna "Lema Ta sake Yagewa" Wanda shim dai wannan mawaki yana daya…

Read more »

KO HAR YANZU BUHARI NA KAN BAKARSA: Kwankwaso Nake So Ya Gaje Ni - Inji Buhari
KO HAR YANZU BUHARI NA KAN BAKARSA: Kwankwaso Nake So Ya Gaje Ni - Inji Buhari

Da kunne na na ji an tambayi Shugaba Buhari idan ya ci zaben shugaban kasa bayan ya gama wa yake so ya gaje shi akan mulki? Buhari ya ce Kwankwaso. Shugaba Buhari yana wannan magana ne lokacin da aka…

Read more »

Ta Cillo Mijinta Daga Saman Bene Saboda Yin Waya Da Budurwa
Ta Cillo Mijinta Daga Saman Bene Saboda Yin Waya Da Budurwa

Hukumar 'yan sanda ta jihar Kano ta damke wata matar aure mai suna Rashida Sa'idu Muhammad sakamakon zarginta da laifin hallaka mijinta mai suna Adamu Ali saboda yin waya da wata yarinya da take zarg…

Read more »

TIR-KASHI: Manyan 'yan siyasar da suka tafka gagarumar asara a zaben 2019
TIR-KASHI: Manyan 'yan siyasar da suka tafka gagarumar asara a zaben 2019

Bayan kammala zaben shugaban kasa dana 'yan majalisar dattijai dana wakilai da ya gudana ranar Asabar din data gabata kuma hukumar zabe, INEC ta bayyana cikakken sakamko, wasu 'yan siyasa sin ci riba…

Read more »

HOTUNA: Kalli hoton shugaba Buhari da Osinbajo da ya dauki hankula
HOTUNA: Kalli hoton shugaba Buhari da Osinbajo da ya dauki hankula

Karanta Wannan: Ina son zama shugaban majalisar wakilai - Inji Gudaji Kazaure Wannan hoton na shugaban kasa, Muhammadu Buhari da matarshi, Hajiya A'isha da mataimakinshi, Farfesa Yemi Osinbajo shima …

Read more »

Banida Lafiya Kuma Idan Na Mutu Sai Allah Ya Tambayeka - Ummi ZeeZee

Sanannar Jarumar Hausa Film kenan Ummi zeezee tayi bayanin a shafinta na instagram tace batada lafiya kuma tana bukatar addu'arku... To Allah Yabata Lapia Ameen... …

Read more »

Ina son zama shugaban majalisar wakilai - Inji Gudaji Kazaure
Ina son zama shugaban majalisar wakilai - Inji Gudaji Kazaure

Dan majalisar wakilan Najeriyar nan mai yawan raha da barkwanci Honorabul Gudaji Kazaure ya ce babban burinsa bayan zabukan 2019 shi ne ya zama shugaban majalisar. Honorabul Gudaji Kazaure ya sake la…

Read more »

Mufti Menk ya taya Buhari murnar lashe zaben 2019
Mufti Menk ya taya Buhari murnar lashe zaben 2019

Shahararren malamin addinin Musuluncin nan Mufti Menk ya taya Shugaba Buhari murnar lashe zaben 2019. Malamin wanda dan asalin kasar Zimbabwe ne ya yi fatan Allah "ya kare shugaban, ya kuma ci gaba d…

Read more »

MURNAR CIN ZABEN BUHARI: Yadda ’yan acaba su ka rikita wasu sassan Abuja
MURNAR CIN ZABEN BUHARI: Yadda ’yan acaba su ka rikita wasu sassan Abuja

A safiyar yau Laraba dandazon ‘yan acaba daga garuruwan da ke gefen Abuja, sun cika wasu sassan birnin inda a yanzu haka su ke ta bulkara, tukin ganganci da mashalo a kan titinan Birnin. Ba wani abu …

Read more »

WATA SABUWA - AUDIO : Sabuwar Wakar Rarara - Dodar Ta Tabbata
WATA SABUWA - AUDIO : Sabuwar Wakar Rarara - Dodar Ta Tabbata

Albishirinku yan uwana ma'abota ziyarar wannan shafi a yau nazo muku da labari mai dadi akan komawa baba buhari mulki Nijeriya a karo na biyu Ni Ceo mkntechs.com tare da madadin maziyartan wannan sha…

Read more »

[Hotuna] Kalli hotunan yanda wata ta fashe da kukan takaici bayan samun labarin nasarar shugaba Buhari

Wata matace a wadannan hotunan da ta samu labarin zarcewar shugaban kasa, Muhammadu Buhari ta fashe da kukan takaici. …

Read more »

Kalli abinda Shugaba Buhari yayi lokacin da ya ji INEC ta ce shine ya lashe zabe
Kalli abinda Shugaba Buhari yayi lokacin da ya ji INEC ta ce shine ya lashe zabe

Wannan bidiyone da ya nuna yanda shugaban kasa, Muhammadu Buhari yayi bayan da shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ya bayyanshi a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa a karo na biyu.…

Read more »

Kalli yanda Tinubu yabtaya Buhari murna
Kalli yanda Tinubu yabtaya Buhari murna

Wannan hoton yanda jigo a jam'iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya je fadar shugaban kasa kenan dan taya shugaba Buhari murna.…

Read more »

Kalli Hoton Nasara: Shugaba Buhari, diyarshi, Zahara da mijinta Ahmed

Diyar shugaban kasa, Zahara Buhari kenan a wannan hoton da ta dauka tare da mahaifin nata, Muhammadu Buhari da mijinta, Ahmad Indimi, ta yi fatan Allah ya kiyaye kasarmu daga fitintinu. …

Read more »

Shugaba Buhari ya bayyana abinda sabuwar gwamnatinshi zata mayar da hankali akai
Shugaba Buhari ya bayyana abinda sabuwar gwamnatinshi zata mayar da hankali akai

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari a cikin jawabin da yawa 'yan Najeriya bayan lashe zaben da yayi ya bayyana cewa, sabuwar gwamnatin tashi zata mayar da hankali akan tsaro, canja fasalin tattalin arzik…

Read more »

AUDIO : Sabuwar Wakar Rarara - Munshiga Next Level
AUDIO : Sabuwar Wakar Rarara - Munshiga Next Level

Albishirinku yan uwana ma'abota ziyarar wannan shafi a yau nazo muku da labari mai dadi akan komawa baba buhari mulki Nijeriya a karo na biyu Ni Ceo MKNtechs.com tare da madadin maziyartan wannan sha…

Read more »

Yadda Buhari ya yi murdiyya wajen lashe zaben 2019 - Inji Sheikh Ahmad Gumi
Yadda Buhari ya yi murdiyya wajen lashe zaben 2019 - Inji Sheikh Ahmad Gumi

Babban Malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana soki Shugaba Muhamadu Buhari bisa nasarar da ya samu na lashe zaben shugabancin kasa na 2019 da aka gudanar a ranar 23 ga watan Satumba kuma…

Read more »

Idan kana so zamu baka lambar Buhari ka kirashi ka mai murna - Inji Fadar shugaban kasa ga Atiku
Idan kana so zamu baka lambar Buhari ka kirashi ka mai murna - Inji Fadar shugaban kasa ga Atiku

A yayin da ake gaf da kammala fadin gaba dayan sakamakon zaben jihohi 36 na Najeriya hadda babban birnin tarayya, Abuja, hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad ya yiwa Atiku tayin bashi lambar shugaban …

Read more »

Karanta barkwanci akan Atiku bayan bayyana sakamakon zaben Kano da ya dauki hankula
Karanta barkwanci akan Atiku bayan bayyana sakamakon zaben Kano da ya dauki hankula

Karanta barkwanci akan Atiku bayan bayyana sakamakon zaben Kano da ya dauki hankula Bayan da aka bayyana sakamakon jihar Kano, wani ya saka hoton dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abub…

Read more »

Karanta abinda Hadiza Gabon ta cewa Fati Muhammad akan sakamakon zaben shugaban kasa

A daren jiyane tauraruwar fina-finan Hausa wadda tana gaba-gaba wajan tallata dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP,Atiku Abubakar, Fati Muhammad ta wallafa sakamakon da INEC ta bayyana a wancan…

Read more »

Atiku bazai kira Buhari ya tayashi murna ba: Fashi ne aka mana da rana tsaka kuma kara zamu kai kotu - Inji PDP
Atiku bazai kira Buhari ya tayashi murna ba: Fashi ne aka mana da rana tsaka kuma kara zamu kai kotu - Inji PDP

Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa dan takararta na shugaban kasa, Atiku Abubakar bazai kira Shugaban kasa,Muhammadu Buhari ya tayashi murna ba, kuma ta bayyana zaben da cewa fashine aka mata da rana tsak…

Read more »

INEC ta tabbatar da nasarar Buhari kan Atiku
INEC ta tabbatar da nasarar Buhari kan Atiku

An bayyana Shugaba Muhammadu Buhari a matsayin wanda ya lashe zaben Najeriya a karo na biyu, abin da zai ba shi damar sake mulkar kasar na karin shekaru hudu masu zuwa. Shugaban mai shekara 76, na ja…

Read more »

[Hotuna] Komai yayi farko zai karshe: Kalli hotunan Sanata Bukola Saraki a majalisa yau

Kakakin majalisar dattijai, Sanata Bukola Saraki kenan wanda ya fadi zabenshi a zaben shugaban kasa dana 'yan majalisu da ya gudana ranar Asabar din da ta gabata, yau, Talata a zaman majalisar na far…

Read more »

Murus 'yan nema: Karanta abinda Sadiq Sani Sadiq yace akan sakamakon zabe

Wadannan wasu ne daga cikin martanin da tauraron fina-finan Hausa kuma da ya daga cikin masoya shugaban kasa, Muhammadu Buhari na masana'antar Kannywood, watau Sadik Sani Sadik yayi akan sakamakon za…

Read more »

Kalli Wani Hoton Barkwanci Na Atiku Da Buhari
Kalli Wani Hoton Barkwanci Na Atiku Da Buhari

kalli wani hoton barkwanci na atiku da buhari …

Read more »

Hasbunallahu wa ni'imal wakil: Karanta martanin Sani Danja kan sakamakaon zaben shugaban kasa
Hasbunallahu wa ni'imal wakil: Karanta martanin Sani Danja kan sakamakaon zaben shugaban kasa

Tauraron fina-finan Hausa wanda yana daya daga cikin na gaba-gaba wajan tallata dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar watau, Sani Musa Danja yayi martani akan sakamakon zaben dak…

Read more »

Gaskiya an raina mana hankali: Ta yaya jihohin Borno da Yobe dake fama da yaki suka kawo kuri'un da suka fi na jihohin Anambra da Ebonyi yawa? - Inji Peter Obi, mataimakin Atiku
Gaskiya an raina mana hankali: Ta yaya jihohin Borno da Yobe dake fama da yaki suka kawo kuri'un da suka fi na jihohin Anambra da Ebonyi yawa? - Inji Peter Obi, mataimakin Atiku

Ga dukkan alamu dai sakamakon zaben jihohin Borno da Yobe na ci gaba da daukar hankula sosai kuma be yiwa musamman 'yan kudu dadi ba, bayan zagin da suka gama yiwa 'yan Arewa a shafin Twitter akan sa…

Read more »

Harda Kuma: INEC ta bada hakuri kan jami’in ta da ya yi mankas da barasa
Harda Kuma: INEC ta bada hakuri kan jami’in ta da ya yi mankas da barasa

Jami’in Zabe na INEC mai kula da Karamar Hukumar Bokkos, cikin Jihar Filato, Salihu Musa, ya bada hakuri dangane da abin kwatagwalcin da wani jami’in INEC ya yi, inda ya sha giya yay i mankas. Musa y…

Read more »

Karanta amsar da Mansurah Isah ta baiwa wani da yace mata bata yi sa'ar miji ba

A yayin da take murnar zagayowar ranar haihuwarta, Tsohuwar tauraruwar fina-finan Hausa, Mansurah Isah,matar Sani Musa Danja ta samu wani sakon taya murna daga wani wanda a karshe ya ce maya'bakiyi s…

Read more »

[Ma'aurata] Yadda Amarya Zata Gyara Jikinta Har Zuwa Ranar Aurenta
[Ma'aurata] Yadda Amarya Zata Gyara Jikinta Har Zuwa Ranar Aurenta

A yau zamu fara ne dayanda amarya zata gyara jikinta har zuwa ranar aurenta Wanda wannan ranace da akeso ta fito tsaf gwanin sha awa Wanda na fitar da wannan topic din ne saboda duba da yanda kowacce…

Read more »

Ma'aurata Wankan Amarci Cikin Sauki
Ma'aurata Wankan Amarci Cikin Sauki

Masu karatu barkan mu da sake haduwa a wannan makon. Da fatan ana jin dadin abubuwan da muke kawo muku masu matukar amfani a zamantakewarmu na yau da kullum. Dangane da yawan wayan da nake samu a kwa…

Read more »

Kaji Hanyoyin Da Zaka Dawwamar Da Soyayyar Matarka A Zuciyarta
Kaji Hanyoyin Da Zaka Dawwamar Da Soyayyar Matarka A Zuciyarta

Aure ya zama tamkar wasan yara a wajen Malam Bahaushe saboda rashin martaba shi da ba a yi. Sau tari za ka samu da an fara zaman soyayyar ta ke gushewa sabida ma’auarantan na kasa kiyaye wasu ginshik…

Read more »

Kaji Hanyoyin Da Zaka Dawwamar Da Soyayyar Matarka A Zuciyarta
Kaji Hanyoyin Da Zaka Dawwamar Da Soyayyar Matarka A Zuciyarta

Aure ya zama tamkar wasan yara a wajen Malam Bahaushe saboda rashin martaba shi da ba a yi. Sau tari za ka samu da an fara zaman soyayyar ta ke gushewa sabida ma’auarantan na kasa kiyaye wasu ginshik…

Read more »

  • [Hotuna] Kalli Hotunan Mansurah Isah ta yi murnar zagayowar ranar haihuwarta
  • [Hotuna] Kalli Hotunan Mansurah Isah ta yi murnar zagayowar ranar haihuwarta
  • [Hotuna] Kalli Hotunan Mansurah Isah ta yi murnar zagayowar ranar haihuwarta
  • [Hotuna] Kalli Hotunan Mansurah Isah ta yi murnar zagayowar ranar haihuwarta
  • [Hotuna] Kalli Hotunan Mansurah Isah ta yi murnar zagayowar ranar haihuwarta
[Hotuna] Kalli Hotunan Mansurah Isah ta yi murnar zagayowar ranar haihuwarta

Mansurah Isah ta yi murnar zagayowar ranar haihuwarta Tsohuwar tauraruwar fina-finan Hausa, Mansurah Isah ta yi murnar zagayowar ranar haihuwarta, wadannan hotunane yayinda take murna, hoton sama itac…

Read more »
 
Top