Sabbin karin maganar da ake yayi Wadannan wasu sabbin jerin karin maganane da suka dauki hankula:…
Sabbin karin maganar da ake yayi Wadannan wasu sabbin jerin karin maganane da suka dauki hankula:…
Hukumar EFCC ta fara tattara bayanan binciken dala bilyan 16 na kudin wutar lantarki da aka ce wai an kashe domin samar da wuta a Nijeriya daga 1999 zuwa 2007, wato lokacin mulkin Obasanjo. Ana zaton…
Tauraron mawakin Hausa, Aminu Alan Waka ya aikewa da abokin aikinshi, Adam A. Zango da sako na musamman bayan kammala zaben shugaban kasa da aka yi a makon jiya, ga sakon kamar haka: Ina tuna Abubuwa…
Dj Ab Sai baba Next Level Audio shiga kan wannan jan rubutun dake kasa domin saukarda wannan sabuwar wakar ta hip-hop da akayiwa baba buhari Download Sai Baba Next Level Dj Ab Audio…
Wannan itama sabuwa waka ce ta baba Buhari da fasihin mawaki ya rera mai suna Yahaya madawaki mai laqabi da wazirin rarara da ya bata suna "babu wurin Gudu". Wanda shim dai wannan mawaki yana daya da…
Wannan itama sabuwa waka ce ta baba Buhari da fasihin mawaki ya rera mai suna Yahaya madawaki mai laqabi da wazirin rarara da ya bata suna "Lema Ta sake Yagewa" Wanda shim dai wannan mawaki yana daya…
Da kunne na na ji an tambayi Shugaba Buhari idan ya ci zaben shugaban kasa bayan ya gama wa yake so ya gaje shi akan mulki? Buhari ya ce Kwankwaso. Shugaba Buhari yana wannan magana ne lokacin da aka…
Hukumar 'yan sanda ta jihar Kano ta damke wata matar aure mai suna Rashida Sa'idu Muhammad sakamakon zarginta da laifin hallaka mijinta mai suna Adamu Ali saboda yin waya da wata yarinya da take zarg…
Bayan kammala zaben shugaban kasa dana 'yan majalisar dattijai dana wakilai da ya gudana ranar Asabar din data gabata kuma hukumar zabe, INEC ta bayyana cikakken sakamko, wasu 'yan siyasa sin ci riba…
Karanta Wannan: Ina son zama shugaban majalisar wakilai - Inji Gudaji Kazaure Wannan hoton na shugaban kasa, Muhammadu Buhari da matarshi, Hajiya A'isha da mataimakinshi, Farfesa Yemi Osinbajo shima …
Sanannar Jarumar Hausa Film kenan Ummi zeezee tayi bayanin a shafinta na instagram tace batada lafiya kuma tana bukatar addu'arku... To Allah Yabata Lapia Ameen... …
Dan majalisar wakilan Najeriyar nan mai yawan raha da barkwanci Honorabul Gudaji Kazaure ya ce babban burinsa bayan zabukan 2019 shi ne ya zama shugaban majalisar. Honorabul Gudaji Kazaure ya sake la…
Shahararren malamin addinin Musuluncin nan Mufti Menk ya taya Shugaba Buhari murnar lashe zaben 2019. Malamin wanda dan asalin kasar Zimbabwe ne ya yi fatan Allah "ya kare shugaban, ya kuma ci gaba d…
A safiyar yau Laraba dandazon ‘yan acaba daga garuruwan da ke gefen Abuja, sun cika wasu sassan birnin inda a yanzu haka su ke ta bulkara, tukin ganganci da mashalo a kan titinan Birnin. Ba wani abu …
Albishirinku yan uwana ma'abota ziyarar wannan shafi a yau nazo muku da labari mai dadi akan komawa baba buhari mulki Nijeriya a karo na biyu Ni Ceo mkntechs.com tare da madadin maziyartan wannan sha…
Wata matace a wadannan hotunan da ta samu labarin zarcewar shugaban kasa, Muhammadu Buhari ta fashe da kukan takaici. …
Wannan bidiyone da ya nuna yanda shugaban kasa, Muhammadu Buhari yayi bayan da shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ya bayyanshi a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa a karo na biyu.…
Wannan hoton yanda jigo a jam'iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya je fadar shugaban kasa kenan dan taya shugaba Buhari murna.…
Diyar shugaban kasa, Zahara Buhari kenan a wannan hoton da ta dauka tare da mahaifin nata, Muhammadu Buhari da mijinta, Ahmad Indimi, ta yi fatan Allah ya kiyaye kasarmu daga fitintinu. …
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari a cikin jawabin da yawa 'yan Najeriya bayan lashe zaben da yayi ya bayyana cewa, sabuwar gwamnatin tashi zata mayar da hankali akan tsaro, canja fasalin tattalin arzik…
Albishirinku yan uwana ma'abota ziyarar wannan shafi a yau nazo muku da labari mai dadi akan komawa baba buhari mulki Nijeriya a karo na biyu Ni Ceo MKNtechs.com tare da madadin maziyartan wannan sha…
Babban Malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana soki Shugaba Muhamadu Buhari bisa nasarar da ya samu na lashe zaben shugabancin kasa na 2019 da aka gudanar a ranar 23 ga watan Satumba kuma…
A yayin da ake gaf da kammala fadin gaba dayan sakamakon zaben jihohi 36 na Najeriya hadda babban birnin tarayya, Abuja, hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad ya yiwa Atiku tayin bashi lambar shugaban …
Karanta barkwanci akan Atiku bayan bayyana sakamakon zaben Kano da ya dauki hankula Bayan da aka bayyana sakamakon jihar Kano, wani ya saka hoton dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abub…
A daren jiyane tauraruwar fina-finan Hausa wadda tana gaba-gaba wajan tallata dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP,Atiku Abubakar, Fati Muhammad ta wallafa sakamakon da INEC ta bayyana a wancan…
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa dan takararta na shugaban kasa, Atiku Abubakar bazai kira Shugaban kasa,Muhammadu Buhari ya tayashi murna ba, kuma ta bayyana zaben da cewa fashine aka mata da rana tsak…
An bayyana Shugaba Muhammadu Buhari a matsayin wanda ya lashe zaben Najeriya a karo na biyu, abin da zai ba shi damar sake mulkar kasar na karin shekaru hudu masu zuwa. Shugaban mai shekara 76, na ja…
Kakakin majalisar dattijai, Sanata Bukola Saraki kenan wanda ya fadi zabenshi a zaben shugaban kasa dana 'yan majalisu da ya gudana ranar Asabar din da ta gabata, yau, Talata a zaman majalisar na far…
Wadannan wasu ne daga cikin martanin da tauraron fina-finan Hausa kuma da ya daga cikin masoya shugaban kasa, Muhammadu Buhari na masana'antar Kannywood, watau Sadik Sani Sadik yayi akan sakamakon za…
Tauraron fina-finan Hausa wanda yana daya daga cikin na gaba-gaba wajan tallata dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar watau, Sani Musa Danja yayi martani akan sakamakon zaben dak…
Ga dukkan alamu dai sakamakon zaben jihohin Borno da Yobe na ci gaba da daukar hankula sosai kuma be yiwa musamman 'yan kudu dadi ba, bayan zagin da suka gama yiwa 'yan Arewa a shafin Twitter akan sa…
Jami’in Zabe na INEC mai kula da Karamar Hukumar Bokkos, cikin Jihar Filato, Salihu Musa, ya bada hakuri dangane da abin kwatagwalcin da wani jami’in INEC ya yi, inda ya sha giya yay i mankas. Musa y…
A yayin da take murnar zagayowar ranar haihuwarta, Tsohuwar tauraruwar fina-finan Hausa, Mansurah Isah,matar Sani Musa Danja ta samu wani sakon taya murna daga wani wanda a karshe ya ce maya'bakiyi s…
A yau zamu fara ne dayanda amarya zata gyara jikinta har zuwa ranar aurenta Wanda wannan ranace da akeso ta fito tsaf gwanin sha awa Wanda na fitar da wannan topic din ne saboda duba da yanda kowacce…
Masu karatu barkan mu da sake haduwa a wannan makon. Da fatan ana jin dadin abubuwan da muke kawo muku masu matukar amfani a zamantakewarmu na yau da kullum. Dangane da yawan wayan da nake samu a kwa…
Aure ya zama tamkar wasan yara a wajen Malam Bahaushe saboda rashin martaba shi da ba a yi. Sau tari za ka samu da an fara zaman soyayyar ta ke gushewa sabida ma’auarantan na kasa kiyaye wasu ginshik…
Aure ya zama tamkar wasan yara a wajen Malam Bahaushe saboda rashin martaba shi da ba a yi. Sau tari za ka samu da an fara zaman soyayyar ta ke gushewa sabida ma’auarantan na kasa kiyaye wasu ginshik…
Mansurah Isah ta yi murnar zagayowar ranar haihuwarta Tsohuwar tauraruwar fina-finan Hausa, Mansurah Isah ta yi murnar zagayowar ranar haihuwarta, wadannan hotunane yayinda take murna, hoton sama itac…