Yanzu-Yanzu: An samu sabbin mutum 3 dauke da Coronavirus/COVID-19 a Najeriya
Yanzu-Yanzu: An samu sabbin mutum 3 dauke da Coronavirus/COVID-19 a Najeriya

Da Duku-Dukun safiyar yau,Lahadi an sake samun mutane 3 dauke da cutar Coronavirus/COVID-19 a Najeriya.   Mutanen an samesune a Jihar Legas inda kuma aka tabbatar da cewa sun ziyarci kasashen da cutar…

Read more »

Mutane 793 ne suka mutu a kasar Italiya, Jiya Asabar dalilin Coronavirus/COVID-19
Mutane 793 ne suka mutu a kasar Italiya, Jiya Asabar dalilin Coronavirus/COVID-19

Hukumomin kasar Italiya sun sanar da cewar ranar Sabar, 21 ga watan Maris, mutane 793 ne suka mutu sakamakon kamuwa da cutar coronavirus, abinda ya kawo adadin mutanen da suka mutu a kasar zuwa 4,825,…

Read more »

Coronavirus: Lewandowski ya bada gudunmuwar Euro miliyan daya
Coronavirus: Lewandowski ya bada gudunmuwar Euro miliyan daya

Dan kwallon Bayern Munich, Robert Lewandowski da matarsa Anna sun bayar da gudunmuwar Euro miliyan daya domin yaki da cutar coronavirus.     Sauran ‘yan wasan Munich Leon Goretzka da Joshua Kimmich su…

Read more »

Halin da Ake Ciki Kan Coronavirus/COVID-19 a Najeriya
Halin da Ake Ciki Kan Coronavirus/COVID-19 a Najeriya

A yayin da Duniya ke ci gaba da yakar cutar Coronavirus/COVID-19 Najeriya ma na iya nata kokarin dan ganin ta kare al’ummarta daga Annobar dake neman durkusar da al’amuran Duniya.   A jiya, Asabarne a…

Read more »

Hukumar kula da jiragen kasa ta dakatar da zirga zirga har zuwa wani lokaci
Hukumar kula da jiragen kasa ta dakatar da zirga zirga har zuwa wani lokaci

Hukumar da ke kula da tashoshin jiragen kasa (NRC) ta dagatar da daukan fasinjoji dake fadin kasar har zuwa wani lokaci, wanda matakin zai fara daga ranar Litinin 23 ga watan Maris 2020. Matakin dakat…

Read more »

MUSIC : Muhammad Melery : Kina Raina song 2020
MUSIC : Muhammad Melery : Kina Raina song 2020

Sauke Sabuwar Wakar Muhammad Melery Mai Suna “Kina Raina” Wakar Dai Kamar Yanda Muka Sani Ta Soyayya Ce, Inda Mawakin Yake NuNa Girman Soyyayar Ta Dake Ran Shi. Download And Enjoy DOWNLOAD MP3 Source…

Read more »

MUSIC: Lsvee Ft DJ Ab – Kudin Makaranta Ep2
MUSIC: Lsvee Ft DJ Ab – Kudin Makaranta Ep2

Sauke Wakar Lsvee Tare Da Dj Ab “ Kudin Makaranta Ep2″ Wakar Mawakin Yayita Ne Game Da Wata Baby Data Cinye Mashi Kudin Makarantar Shi . Sauke Wakar Domin Kujita DOWNLOAD MP3 Sources:hausamini.com.ng…

Read more »

Yadda aka samar da sunan Covid-19 a madadin Corona
Yadda aka samar da sunan Covid-19 a madadin Corona

Shin kasan dalilin da yasa ake kiran Corona da Covid-19 ? Hukumar lafiya wadda aka fi sani da WHO ita ce ta samar da sunan a ta bakin shugaban hukumar Tedros Adhanom Ghebreyesus wanda ya shai dawa man…

Read more »

Fati Washa ta sha kyau a wannan hoton

View this post on Instagram If you see someone without a smile give them one of yours #smileissunnah #fatimaabdullahi A post shared by Fatima Abdullahi (@washafati) on Mar 20, 2020 at 5:02pm PDT Tau…

Read more »

Wa zai maye gurbin Naziru Sarkin wakar San Kano?
Wa zai maye gurbin Naziru Sarkin wakar San Kano?

Fitaccen mawakin sarautar nan mai suna Naziru M Ahmad wanda a ke yi wa lakabi da Sarkin wakar Sarkin Kano ya yi murabus daga mukamin sa. Mawakin ya rubuta takardar yin murabus din ne a ranar Juma'ar …

Read more »

Mutum 51 kacal Adam Zango ya ke hulda da su a shafin Instgram –Adam Zango
Mutum 51 kacal Adam Zango ya ke hulda da su a shafin Instgram –Adam Zango

Shahararren mawakin Hausa, kuma tsohon jarumi a masana'antar Kannywood, Adam A Zango, ya fara bin mutane 31 kacal wanda ya zaba ya kuma yi mu'amala da su a shafin sa na sada zumunta wato Instagram. A…

Read more »

Mutu ka Raba: Adam A. Zango ya yabi matarsa

Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango kenan a wadannan hotunan inda yake yabon matarsa da cewa tana da Ilimin Boko daga Arabiyya. View this post on Instagram MUTU KA RABA MY QUEEN!! NO MAKE UP__NO …

Read more »

Coronavirus:Shugaban Rasha na shan Yabo sosai saboda Kwace lasisin kamfanonin da suka karawa abun rufe fuska kudi
Coronavirus:Shugaban Rasha na shan Yabo sosai saboda Kwace lasisin kamfanonin da suka karawa abun rufe fuska kudi

A yayin da Annobar Coronavirus ta yi kamari, jama’a kan yi amfani da abin rufe hanci da baki dan rage hadarin kamuwa da ita.   A yanzu cutar ta yi kamari sosai a yankin turai inda ta zarga kasar China…

Read more »

Amurka ta yi gwajin shu’umin makamin da ya fi sauti sauri
Amurka ta yi gwajin shu’umin makamin da ya fi sauti sauri

Amurka ta yi gwajin wani sabon makami mai linzami da aka yi wa lakabi da ‘Hypersonic Missile’ wanda ke iya mamaye makaman abokan gaba duk inda suke kuma ya hana su tasiri.   Ma’aikatar Tsaron kasar ta…

Read more »

Coronavirus/COVID-19: Mu ba zamu hana ayyukan addini ko rufe makarantu ba>>Gwamanatin jihar Edo
Coronavirus/COVID-19: Mu ba zamu hana ayyukan addini ko rufe makarantu ba>>Gwamanatin jihar Edo

Gwamnan jihar Edo,Godwim Obaseki ya bayyana cewa a yanzu jiharsa ba zata dakatar da ayyukan Ibada ba ko kuma rufe makarantu ba.   Gwamnan ya bayyana hakane a jiya, Juma’a, 20 ga watan Maris na shekara…

Read more »

WHO ta ja hankulan matasa cewa su yi hankali da Coronavirus/COVID-19 dan zuma zata iya musu illa
WHO ta ja hankulan matasa cewa su yi hankali da Coronavirus/COVID-19 dan zuma zata iya musu illa

Hukumar lafiya ta Duniya, WHO ta bayyana cewa, matasa su yi hankali da cutar Coronavirus/COVID-19 saboda suma zata iya kamasu ta kwantar dasu, watakila ma har ta kaisu ga halaka.   WHO ta yi wannan ki…

Read more »

Kowanne Dan Najeriya Zai Iya Karbar Bashin Gina Gida
Kowanne Dan Najeriya Zai Iya Karbar Bashin Gina Gida

Baya ga rashin mota ko babur, babban abinda da kan takura wa masu karamin karfi a birane musamman ma’aikata shi ne rashin muhallin kansu.     Rashin mallakar muhalli na sa masu karamin karfi tara akas…

Read more »

Coronavirus: Dokoki 5 da El-Rufai ya Kakaba wa mutanen Kaduna
Coronavirus: Dokoki 5 da El-Rufai ya Kakaba wa mutanen Kaduna

Gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da hana manyan gangami da tarukka a fadin jihar.   Hatta salloli a masallatai da tarukkan bauta a Coci-coci duk an hana.   A takarda da gwamnan jihar Nasir El-Rufai ya …

Read more »

Oshiomhole ya gabatarwa shugaba Buhari Ajimobi a matsayin sabon mataimakinsa
Oshiomhole ya gabatarwa shugaba Buhari Ajimobi a matsayin sabon mataimakinsa

Shugaban jam’iyyar APC,  Adams Oshiomhole ya gabatarwa da shugaban kasa, Muhammad Buhari da Sabon mataimakinshi, Tsohon gwamnan jihar Oyo, Sirikin Gwamnan Kano,Sanata Abiola Ajimobi.   Oshiomhole ya b…

Read more »

COVID19 yakin tattalin arzikine tsakanin Amurka da Chana inji shehun malami>>> Sani Yahaya Jingir
COVID19 yakin tattalin arzikine tsakanin Amurka da Chana inji shehun malami>>> Sani Yahaya Jingir

Shugaban Majalisar shura na malamai na kasa , na kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Ikamatis Sunnsh (JIBWIS), Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya yi kira ga gwamnatocin tarayya da na jihohi da kar su hana…

Read more »

Kasar Italiya na ganin tashin hankali: Coronavirus/Covid-19 ta kashe mutane 627 a kwana daya
Kasar Italiya na ganin tashin hankali: Coronavirus/Covid-19 ta kashe mutane 627 a kwana daya

Hukumomin Kasar Italiya sun ce, yau juma’a mutane 627 suka mutu sakamakon kamuwa da cutar Coronavirus ko kuma COVID-19 abin da ya kawo adadin mutanen da suka mutu a kasar zuwa 4,032.   Alkaluman mutan…

Read more »

Yawa Kanwarsa fyade har ta Mutu bayan da ya sha maganin karfin maza
Yawa Kanwarsa fyade har ta Mutu bayan da ya sha maganin karfin maza

Wani matashi dan kimanin shekaru 30 me suna Larry da ya sha maganin karfin maza yawa kanwarsa fyade har sai da ta mutu.   Lamarin ya farune a karamar hukumar Ezza ta kudu dake jihar Ebonyi, 14 ga wata…

Read more »

Bidiyon wasu ‘yan matan Arewa dake rawa ya jawo cece-kuce

Wasu ‘yan matan Arewa 2 da suka dora wani bidiyonsu a shafin sada zumuntar Twitter suna rawa ya dauki hankula sosai inda akaita cece-kuce akansa.   Lamarin dai ya jawo maudu’in Arewa Twitter ya dauki …

Read more »

Sarki Sanusi ya jagoranci zikirin Juma’a a gidansa dake Legas

Mai Martaba toshon Sarkin Kano,Muhammad Sanusi II Yayin Zaman Zikirin Wazifa a yammacin Juma’a a gidan sa dake garin Lagos.         © hutudole …

Read more »

Coronavirus: Ministocina na aiki ba dare ba Rana>>Buhari
Coronavirus: Ministocina na aiki ba dare ba Rana>>Buhari

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce yana da “cikakken kwarin gwiwa” kan ministoci da jami’an lafiyar kasar a yakin da Najeriya ke yi da cutar coronavirus.   Wannan magana ta shugaban na zuwa ne y…

Read more »

Kayataccen hoton Yakubu Muhammad da ‘ya’yansa
Kayataccen hoton Yakubu Muhammad da ‘ya’yansa

Tauraron fina-finan Hausa kuma mawaki, Yakubu Muhammad kenan a wannan kayataccen hoton nasa tare da ‘ya’yanshi yayin da suka sha kwalliyar Juma’a a jiya.   Sun haskaka muna musu fatan Alheri.   © hutu…

Read more »

Komawa Ga Allah Shine Hanyar Da Za Ta Kawo Karshen Coronavirus>>Dino Malaye
Komawa Ga Allah Shine Hanyar Da Za Ta Kawo Karshen Coronavirus>>Dino Malaye

Tsohon Sanata ya bayyana haka ne, a shafinsa na Twitter inda ya ce maganin cutar corona virus, ba wai sa abun rufe hanci ko wanke hannu ba ne, hanya guda daya ita ce mutane su koma ga Allah.   Bayan y…

Read more »

Halin da ake ciki kan Coronavirus/COVID-19 a Najeriya
Halin da ake ciki kan Coronavirus/COVID-19 a Najeriya

A yayin da ake ci gaba da fama da annobar cutar Coronavirus/COVID-19 data addabi Duniya Najeriya ma ta dukufa dan ganin ta magance yaduwar cutar.   Gwamnan Jihar Legas Sanwo Olu ya bayyana cewa mutane…

Read more »

Alamomi sunfara nuna cewa an fara samun cigaba akan yaki da cutar COVID19 a kasar sin
Alamomi sunfara nuna cewa an fara samun cigaba akan yaki da cutar COVID19 a kasar sin

Alamomi sunfara nuna cewa an fara samun cigaba akan yaki da cutar COVID19 a kasar sin inda bayanai suka nuna ba a kara samun wanda ya kara kamuwa da cutar ba. Hedikwatar cutar Corona Covid19 wato birn…

Read more »

Bidiyo : Bansan Dalilin Da Yasa Afakallahu Ake Karata A Kotu ba - Babban Chinedu

Wannan wani sabon bidiyo ne da babban chinedu yafitar bayan jiya ne wata kotu ta aikawa da Babban Chinedu sammaci. Wanda ya kara yin  wani jawabi sosai akan wannan rigimar tasu . Ga dai Bidiyon nan k…

Read more »

Hotuna:Likitoci da masu jinya sun hada kai wajan kiran zama a Gida

Likitoci da masu jinya a fadin Duniya sun hada kai wajan yin kira ga mutane, musamman a kasashen da cutar Coronavirus/COVID-19 ta yi tsanani kan su zauna a Gida, musamman wanda ake tsammanin na dauke …

Read more »

Tambayar da wani matashi dake cikin sallah wata Budurwa ta gitta masa yayi ta dauki hankula

Wannan bidiyon ya dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta inda aka ji wani malami yana karanto tambayar wani bawan Allah da yake Sallah a masallacin da bai da katanga.   Matashin yace wata budurwa …

Read more »

Yanzu-Yanzu: Yawan mutanen da Coronavirus/COVID-19 ta kashe ya haura Dubu 10
Yanzu-Yanzu: Yawan mutanen da Coronavirus/COVID-19 ta kashe ya haura Dubu 10

Sabbin Rahotanni da Asibitin jami’ar Johns Hopkins ta kasar Amurka ta fitar na cewa mutanen da cutarnan ta Coronavirus/COVID-19 ta kashe a fadin Duniya sun haura 10,000.   Cutar dai ta bayyanane a gar…

Read more »

COVID19 yayi dai dai da yakin duniya na uku cewar ministan ayyuka da gaidaje >>> Fashola
COVID19 yayi dai dai da yakin duniya na uku cewar ministan ayyuka da gaidaje >>> Fashola

COVID19 yayi dai dai da yakin duniya na uku inji ministan ayyuka da gaidaje Fashola. Ministan wanda yayi jawabi a lokacin da yake duba ayyuka a garin fatakwal. Ya kamanata cutar Corona a matsayin yaki…

Read more »

Coronavirus/COVID-19: Kasar Saudiyya ta kulle masallacin Annabi(S.A.W) da na Harami

Sanarwa daga mahukuntan kasar Saudiyya ta bayyana cewa an kulle manyan masallatai biyu na Harami dana Annabi S.A.W.   Me magana da yawun fadar gwamnatin Saudiyya,Hani Bin Hosni Haider ya bayyana haka …

Read more »

Murnar sauya Sarki: Rarara zai raba motoci da kujerun Makka
Murnar sauya Sarki: Rarara zai raba motoci da kujerun Makka

SABODA shauƙin cire Sarkin Kano Muhammadu Sanusi da maye gurbin sa da Aminu Ado Bayero, fitaccen mawaƙin nan Dauda Kahutu (Rarara) ya saka gasa inda zai raba kujerun Makka da Umara da motoci, da kuɗaɗ…

Read more »

Wani mamber a majalisar dokoki a Adamawa yayi kira da gwamnati ta kara yawan jami’an tsaro dan dakile ayyukan Boko Haram
Wani mamber a majalisar dokoki a Adamawa yayi kira da gwamnati ta kara yawan jami’an tsaro dan dakile ayyukan Boko Haram

Memba mai wakiltar mazabar Gombi a majalisar dokokin jihar Adamawa, Hon. Japheth Kefas, ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta hanzarta daukar karin jami’an tsaro don kawo karshen hare-haren kungiyar B…

Read more »

Coronavirus: Za a Yi Sallar Juma’a a Abuja
Coronavirus: Za a Yi Sallar Juma’a a Abuja

Majalisar koli ta addinin musulunci ta Najeriya karkashin Sultan Muhammad Sa’ad, ta ce ta na goyon bayan matakan hana yaduwar cutar Coronavisur da suka hada da kaucewa taruka masu dumbin jama’a a waje…

Read more »

Darajar Naira ta yi kasa
Darajar Naira ta yi kasa

Rahotannin dake fitowa daga kasuwar Chanjin kudi ta Najeriya na cewa Naira ta samu raguwar daraja a tsakin ta da Dalar Amurka.   Nairar na kan 372 zuwa 374 akan kowace Dala 1.   Naira dai ta kwashe ku…

Read more »

Coronavirus ta halaka Faransawa 108 a kwana daya
Coronavirus ta halaka Faransawa 108 a kwana daya

Ma’aikatar lafiyar Faransa ta ce annobar murar Coronavirus ta halaka mutane 108 a kasar cikin kwana daya, adadi mafi muni tun bayan bullar da cutar tayi a kasar, bayan yaduwa daga China, gami da zamew…

Read more »

An soke sallar Juma’a bayan bullar coronavirus Nijar
An soke sallar Juma’a bayan bullar coronavirus Nijar

Hukumar koli ta addinin Musulunci a Jamhuriyar Nijar ta sanar da soke tarukan sallar juma’a da sauran sallolin jam’i bayan hukumomi sun bayyana samun mutum na farko da cutar coronavirus ta kama a kasa…

Read more »

Halin da ake ciki kan Coronavirus/COVID-19 a Najeriya
Halin da ake ciki kan Coronavirus/COVID-19 a Najeriya

A Najeriya yawan wadanda aka Gano na dauke da cutar sun kai 12. A jiya, Alhamis ne aka gano wasu karin mutane 4 a Legas dake dauke da cutar.   Saidai mutum na farko dan kasar Italiya da aka fara samu …

Read more »

Another Nigerian man has the vaccine of Coronavirus 100% tested
Another Nigerian man has the vaccine of Coronavirus 100% tested

via …

Read more »

Kalli Wani Iskancin Da Wannan Budurwar Takeyi Abayin Wanka
Kalli Wani Iskancin Da Wannan Budurwar Takeyi Abayin Wanka

via …

Read more »

Arsene Wenger na son a kammala Gasar Premier League duk da Coronavirus/COVID-19
Arsene Wenger na son a kammala Gasar Premier League duk da Coronavirus/COVID-19

Tsohon kocin Arsenal, Arsene Wenger ya bayyana cewa duk da matsalar Coronavirus/COVID-19 da ake fama da ita a Duniya akwai bukatar a kamala gasar Premier League.   Wenger ya bayyana hakane a hirar da …

Read more »

Tambuwal Ya Karyata Maganan Baiwa ‘Yar Wasan Hausa Madam Korede, Mukami A Gwamnatin Sa
Tambuwal Ya Karyata Maganan Baiwa ‘Yar Wasan Hausa Madam Korede, Mukami A Gwamnatin Sa

Gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal, ya nisanta kansa kan labarin karya da ake yadawa, wai ya nada ‘yar wasan Hausa, Maryam Aliyu Obaje, wadda aka fi sani da Madam Korede mukamin babbar mataima…

Read more »

Yara Kanana Da Ba Su San Iyayensu Ba Da Na Gani A Sansanin ‘Yan Gudun Hijira Ya Yi Matukar Sosa Min Zuciya>>Shugaba Buhari
Yara Kanana Da Ba Su San Iyayensu Ba Da Na Gani A Sansanin ‘Yan Gudun Hijira Ya Yi Matukar Sosa Min Zuciya>>Shugaba Buhari

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana abinda ya gani a sansanin ‘yan gudun hijira wadda ‘yan Boko Haram suka fatattaka a yanzu.   Shugaba Buhari, ya ce ya ga abubuwan tashin hankali da alhini, sa…

Read more »

  • Hadiza Gabon ta haskaka a wadannan hotunan
  • Hadiza Gabon ta haskaka a wadannan hotunan
  • Hadiza Gabon ta haskaka a wadannan hotunan
Hadiza Gabon ta haskaka a wadannan hotunan

Tauraruwar fina-finan Hausa, Hadiza Gabon kenan a wadannan hotunan nata data sha kyau,tubarkallah, muna mata fatan Alheri.     © hutudole …

Read more »

Wadannan ma’auratan sun dauki hankula sosai
Wadannan ma’auratan sun dauki hankula sosai

Wannan hoton wani magidanci da matarsa sun dauki hankula sosai inda aka gansu suna soyewa.   Banbancin shekaru dake tsakaninshi da matar tashi ya jawo muhawara a shafukan sada zumunta.   © hutudole …

Read more »

  • Fati Washa ‘yar kwalisa
  • Fati Washa ‘yar kwalisa
  • Fati Washa ‘yar kwalisa
  • Fati Washa ‘yar kwalisa
  • Fati Washa ‘yar kwalisa
Fati Washa ‘yar kwalisa

Tauraruwar fina-finan Hausa, Fati Washa kenan a wannan hoton nata data sha kyau, tubarkallah, muna mata fatan Alheri.     View this post on Instagram A post shared by Fatima Abdullahi (@washafati) on …

Read more »
 
Top