Wani matashi mai shekara 22 ya fada hannu ‘Yan sanda bayan zargin fyade da yayi wa wata Akuya a gari Ado-Ekiti.

 

Dan sandan da ya shigar da karan Olubu Apata, ya bayyana cewa an kama Sunday ya na aikata wannan abu ne a unguwar Basiti dake Ado-Ekiti.

 

Mai shigar da kara ya ce bayan Sunday yayi wa Akuyar fyade sai ta mutu nan take.

 

A karshe ya Sunday ya musanta aikata haka sai dai kuma Alkalin kotun ta bada belinshi akan Naira 50,000 sannan ta dage shari’ar zuwa ranar 31 ga watan Maris.

Premiumtimeshausa



© hutudole

Post a Comment

 
Top