Wannan sabon bidiyo ne na wakar ado gwanja rawa langa langa wadda ya rerawa mata shine yayi bidiyon tare da maryam yahya. To a jiya ne mai wakar ta fitar da wakar a shafinsa na Youtube shine munka ka…
#GidanBadamasi sabon fim din wasan barkwanci ne da ake dauki-ba-dadi a tsakanin wasu irin 'ya'ya masu kunnen kashi da mahaifinsu Alhaji Badamasi. Badamasi dattijon attajiri Dan kimanin shekaru saba'i…
#GidanBadamasi sabon fim din wasan barkwanci ne da ake dauki-ba-dadi a tsakanin wasu irin 'ya'ya masu kunnen kashi da mahaifinsu Alhaji Badamasi. Badamasi dattijon attajiri Dan kimanin shekaru saba'i…
#GidanBadamasi sabon fim din wasan barkwanci ne da ake dauki-ba-dadi a tsakanin wasu irin 'ya'ya masu kunnen kashi da mahaifinsu Alhaji Badamasi. Badamasi dattijon attajiri Dan kimanin shekaru saba'i…
#GidanBadamasi sabon fim din wasan barkwanci ne da ake dauki-ba-dadi a tsakanin wasu irin 'ya'ya masu kunnen kashi da mahaifinsu Alhaji Badamasi. Badamasi dattijon attajiri Dan kimanin shekaru saba'i…
#GidanBadamasi sabon fim din wasan barkwanci ne da ake dauki-ba-dadi a tsakanin wasu irin 'ya'ya masu kunnen kashi da mahaifinsu Alhaji Badamasi. Badamasi dattijon attajiri Dan kimanin shekaru saba'i…
An gano tsohon sanata mai wakiltan mazabar Kogi ta Yamma, Dino Melaye a cikin wani hoto da ya yi kama da cewa yana rabawa masu kada kuri'a kudi a mazabarsa. Daily Nigerian ta ruwaito cewa an dauki ho…
-Jaruman fina-finan Hausa kan samu masoya masu tarin yawa wadanda suke sha’awar fina-finansu - Farin jinin nan kuwa ne ya jawo wata mata mai suna Adama Muhammad ga Zahradeen Sani - Bayan kwanaki hudu…
Aminicin Allah da rahamarSa su tabbata gare ki, ya ke uwar ’ya’ya! Bayan haka na san kina sane da cewa a matsayinki ta uwa ke ce ginshiki mafi girma na samar da al’umma tagari. Idan ba ki kintsa gida…
Bayyan ko wane ya fadi albarkacin bakinsa shine wannan darakta ya fitar da wani jawabi mai hikima. "Assalamu Alaikum Da fari ina mai Baku hakuri masoya da abokan Sana,a wanda suka hanani bacci cikin …
Wannan Gidauniya Mai Albarka Karkashin Shugabar Gidauniyar Hajiya Rashida Adam Abdullahi Mai Sa'a Yau Ma Kamar Yadda Ta Saba Takai Ziyarar Rabon Tallafi Ga Bayin Allah Mazauna Gidan Yari Dake Goron D…
Buhari ya dawo gida Najeriya daga Burtaniya Buhari ya dawo gida Najeriya daga Burtaniya Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dawo Najeriya bayan makonni biyu a Landan a wata ziyarar sirri. Mista Buhari y…
Yawanci ba kowa ba ne ya san alfanunsa ba. Yawanci Hausawa ba su cika damuwa da shi ba, sai wasu ƙabilu dake maƙwabtaka da su. Riɗi daga darajarsa ya kamata mu fahimci lallai yana ƙunshe da amfani ma…
A yau ne wani sabon al'amari ya bullo tsakanin Jarumi adam a zango da darakta Aminu s bono wanda ya kai kowa ya fadi albarkacin bakinsa. Wanda shine munka kawo muku domin jin yadda al'amarin ya fara…
Allahu Akbar Allah ya kai haske a kabari sheikh Muhammad auwal albani zaria yayi magana kan malamai masu zuwa gidan Gwamnati da cewa sunje addu'a ko ziyara ko taya murna. Ga bidiyon nan kasa. Mun Dau…
Yawancin mata rashin kula da kai da rashin sanin irin abubuwan da yakamata su dinga ci domin samun dauwamammiyar ni’ima a jikinsu don samun gamsuwar kawunansu da jin dadin mazajen shi ke haifar mu su…
Wannan matsala ta rashin bayyanar da soyayya ta zama ruwan dare a cikin rayuwar auratattar Hausawa, ta yadda ma’aurata kalilan ne suke rayuwar aure mai cike da nuna so da kauna a cikinsa. Ko a cikin …
Duk A Cikin Shirin 'Yan Fim da Finafinai, Wanda Jaridar Dimokuradiyya Ke Daukar Nauyi Wakilinmu Mukhtar Yakubu Kano Daya daga cikin jarumai da suka dade ana fafatawa da su a cikin masana'antar finafi…
Ministan Sadarwa na Najeriya Dr. Isa Ali Pantami ya bai wa kamfanonin layukan waya umarnin da su daina damun masu amfani da layukan waurin tura masu sako idan an kira su ba a same su ba wato voice ma…
Wannan wani bidiyo ne da shafin Hausaloaded ya samu muku daga channel mai suna Arewarmu Tv Wanda yayiwa mai martaba sarkin kano. Kan sace yara da sarki yace da shine gwamnati da sai ya kama uwayen ya…
Koyi Da Manzon Allah (S.A.W) Ya Sa Na Auri Matar Da Ta Girme Ni Da Shekaru 11’ Jarman Bakori, Santurakin Galadiman Katsina,Alhaji Halliru Sa’ad Malami A wannan makon ne tawagar ’yan jarida ta tattaun…
Masha ALLAH... Yau Alhamis 14 November 2019 Kungiyar Izala tayi nasarar kaddamar da komitin gina jami'a mallakarta me suna As-Salaam International University (AIU) a garin Abuja Ga sunayensu kamar ha…
Mutuwa ta yi dauki daidai a gidajen shahararrun 'yan fim din Kannywood. Babban jarumi Shehu Hassan Kano yayi rashin 'yarsa mai kimanin shekaru 18. Yayin da Malam Usaini Sule Koki shima yayi matarsa s…
Shararren jarumin Kannywood, Ali Nuhu ya bayyana cewa mata guda daya tal ya ke da burin mallaka a rayuwarsa kuma ita ce matarsa Maimuatu, Legit na Ruwaito. - Har ila yau Ali ya ce yara hudu ya ke bur…
Maganar Cewa Duk Abinda Annabi Bai Yi Ba Bidi'a Ne Korarre, Ba Maganar Malaman Musulunci Bane, Magana Ce Wadda Wahabiyawa Suka Kirkira Maganar cewa duk abinda Annabi bai yi ba, bdi'a ce abin korewa, …
Fitacciyar jarumar nan ta masana'antar Nollywood, Tonto Dikeh tace tana mamakin Inda mahaifinta yake lokacin da Otedola da Dangote ke tara dukiya - Jarumar ta wallafa hakan ne a shafinta na Instagram…
1)Garin Zogale 2)Qwaro 3)Man kadanya 4)Man shanu 5)Man xogale Zakihadasu waje daya ki cakudasu ki barsu su hade jikinsu in matar aure ce wacce…
Northflix ta ruwaito,Daya daga cikin fitattun jarumai mata da su ke jan zaren su a cikin masana'antar finafinai ta kannywood mai suna Fati Abubakar Wacce aka fi sani da Fati Shu'uma, ta bayyana harka…
Northflix ta Ruwaito Babbar kotun Gwamnatin tarayya mai lamba 2 dake Kano wadda mai Shari'a O, A, Oguata ya ke jagoranta, a ranar juma'ar da ta gabata ne ta kori karar da Amina Amal ta shigar a gaban…
بسم الله الرحمن الرحيم. 🌹Yaku Yan uwana Mata masu daraja, ba komai yasa mafi yawa rubutuna yafi laqantuwa daku ba sai don kune cigaban wannan alummar, tabbas idan mata suka gyaru to alummar cikinsu …