© Sirrinrikemiji …

Read more »

VIDEO : Ado Gwanja Ft Maryam Yahya _ Rawa (Official Video

Wannan sabon bidiyo ne na wakar ado gwanja rawa langa langa wadda ya rerawa mata shine yayi bidiyon tare da maryam yahya. To a jiya ne mai wakar ta fitar da wakar a shafinsa na Youtube shine munka ka…

Read more »

VIdeo : GIDAN BADAMASI (Episode 7) Latest Hausa Series

#GidanBadamasi sabon fim din wasan barkwanci ne da ake dauki-ba-dadi a tsakanin wasu irin 'ya'ya masu kunnen kashi da mahaifinsu Alhaji Badamasi. Badamasi dattijon attajiri Dan kimanin shekaru saba'i…

Read more »

VIdeo : GIDAN BADAMASI (Episode 6) Latest Hausa Series

#GidanBadamasi sabon fim din wasan barkwanci ne da ake dauki-ba-dadi a tsakanin wasu irin 'ya'ya masu kunnen kashi da mahaifinsu Alhaji Badamasi. Badamasi dattijon attajiri Dan kimanin shekaru saba'i…

Read more »

VIdeo : GIDAN BADAMASI (Episode 5) Latest Hausa Series

#GidanBadamasi sabon fim din wasan barkwanci ne da ake dauki-ba-dadi a tsakanin wasu irin 'ya'ya masu kunnen kashi da mahaifinsu Alhaji Badamasi. Badamasi dattijon attajiri Dan kimanin shekaru saba'i…

Read more »

VIdeo : GIDAN BADAMASI (Episode 4) Latest Hausa Series

#GidanBadamasi sabon fim din wasan barkwanci ne da ake dauki-ba-dadi a tsakanin wasu irin 'ya'ya masu kunnen kashi da mahaifinsu Alhaji Badamasi. Badamasi dattijon attajiri Dan kimanin shekaru saba'i…

Read more »

VIdeo : GIDAN BADAMASI (Episode 3) Latest Hausa Series

#GidanBadamasi sabon fim din wasan barkwanci ne da ake dauki-ba-dadi a tsakanin wasu irin 'ya'ya masu kunnen kashi da mahaifinsu Alhaji Badamasi. Badamasi dattijon attajiri Dan kimanin shekaru saba'i…

Read more »

Tirkashi: An kamo Dino Melaye yana siyan kuri'u (Hoto)
Tirkashi: An kamo Dino Melaye yana siyan kuri'u (Hoto)

An gano tsohon sanata mai wakiltan mazabar Kogi ta Yamma, Dino Melaye a cikin wani hoto da ya yi kama da cewa yana rabawa masu kada kuri'a kudi a mazabarsa. Daily Nigerian ta ruwaito cewa an dauki ho…

Read more »

Tirkashi: Ko uwa Ta Ba ta Isa Ta Raba Ni Da Zahraddeen Sani Ba - Adama Muhammad
Tirkashi: Ko uwa Ta Ba ta Isa Ta Raba Ni Da Zahraddeen Sani Ba - Adama Muhammad

-Jaruman fina-finan Hausa kan samu masoya masu tarin yawa wadanda suke sha’awar fina-finansu - Farin jinin nan kuwa ne ya jawo wata mata mai suna Adama Muhammad ga Zahradeen Sani - Bayan kwanaki hudu…

Read more »

Gare ki uwar ’ya’ya
Gare ki uwar ’ya’ya

Aminicin Allah da rahamarSa su tabbata gare ki, ya ke uwar ’ya’ya! Bayan haka na san kina sane da cewa a matsayinki ta uwa ke ce ginshiki mafi girma na samar da al’umma tagari. Idan ba ki kintsa gida…

Read more »

Daga Karshe Darakta Aminu S Bono Ya Baiwa Adam A Zango Hakuri
Daga Karshe Darakta Aminu S Bono Ya Baiwa Adam A Zango Hakuri

Bayyan ko wane ya fadi albarkacin bakinsa shine wannan darakta ya fitar da wani jawabi mai hikima. "Assalamu Alaikum Da fari ina mai Baku hakuri masoya da abokan Sana,a wanda suka hanani bacci cikin …

Read more »

Rashida Mai Sa'a : Mai Sa'a Charity Foundation Sun Kai Ziyarar Bada Tallafi Gidan Yari

Wannan Gidauniya Mai Albarka Karkashin Shugabar Gidauniyar Hajiya Rashida Adam Abdullahi Mai Sa'a Yau Ma Kamar Yadda Ta Saba Takai Ziyarar Rabon Tallafi Ga Bayin Allah Mazauna Gidan Yari Dake Goron D…

Read more »

Buhari ya dawo gida Najeriya daga Burtaniya
Buhari ya dawo gida Najeriya daga Burtaniya

Buhari ya dawo gida Najeriya daga Burtaniya Buhari ya dawo gida Najeriya daga Burtaniya Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dawo Najeriya bayan makonni biyu a Landan a wata ziyarar sirri. Mista Buhari y…

Read more »

AMFANIN RIDI GA LAFIYAR DAN ADAM

Yawanci ba kowa ba ne ya san alfanunsa ba. Yawanci Hausawa ba su cika damuwa da shi ba, sai wasu ƙabilu dake maƙwabtaka da su. Riɗi daga darajarsa ya kamata mu fahimci lallai yana ƙunshe da amfani ma…

Read more »

Rikici Ya Ɓarke Tsakanin Darakta Aminu S Bono Da Adam A zango

A yau ne wani sabon al'amari ya bullo tsakanin Jarumi adam a zango da darakta Aminu s bono wanda ya kai kowa ya fadi albarkacin bakinsa. Wanda shine munka kawo muku domin jin yadda al'amarin  ya fara…

Read more »

Bidiyo : Allahu Akbar Ashe Kafin Mutuwar Albani Ya Fatattaki Malamai Masu Zuwa Villa
Bidiyo : Allahu Akbar Ashe Kafin Mutuwar Albani Ya Fatattaki Malamai Masu Zuwa Villa

Allahu Akbar Allah ya kai haske a kabari sheikh Muhammad auwal albani zaria yayi magana kan malamai masu zuwa gidan Gwamnati da cewa sunje addu'a ko ziyara ko taya murna. Ga bidiyon nan kasa. Mun Dau…

Read more »

Ma'aurata: Abubuwan Da Ya Kamata Mata Su Dinga Ci Domin Karuwar Ni'imar Jikinsu
Ma'aurata: Abubuwan Da Ya Kamata Mata Su Dinga Ci Domin Karuwar Ni'imar Jikinsu

Yawancin mata rashin kula da kai da rashin sanin irin abubuwan da yakamata su dinga ci domin samun dauwamammiyar ni’ima a jikinsu don samun gamsuwar kawunansu da jin dadin mazajen shi ke haifar mu su…

Read more »

Matsalar rashin bayyanar da soyayya
Matsalar rashin bayyanar da soyayya

Wannan matsala ta rashin bayyanar da soyayya ta zama ruwan dare a cikin rayuwar auratattar Hausawa, ta yadda ma’aurata kalilan ne suke rayuwar aure mai cike da nuna so da kauna a cikinsa. Ko a cikin …

Read more »

Mantan Jarumai Ne Matsalar Harkar Fim ~ Adam M Adam
Mantan Jarumai Ne Matsalar Harkar Fim ~ Adam M Adam

Duk A Cikin Shirin 'Yan Fim da Finafinai, Wanda Jaridar Dimokuradiyya Ke Daukar Nauyi Wakilinmu Mukhtar Yakubu Kano Daya daga cikin jarumai da suka dade ana fafatawa da su a cikin masana'antar finafi…

Read more »

Pantami Ya haramta Wa kamfanoni Tura Sakon Voice Mail
Pantami Ya haramta Wa kamfanoni Tura Sakon Voice Mail

Ministan Sadarwa na Najeriya Dr. Isa Ali Pantami ya bai wa kamfanonin layukan waya umarnin da su daina damun masu amfani da layukan waurin tura masu sako idan an kira su ba a same su ba wato voice ma…

Read more »

Bidiyo : Kalli Bidiyo Sheikh Abdallah G/kaya Yayiwa Mai Martaba Sanusi Martani Mai Zafi Kan sace Yara

Wannan wani bidiyo ne da shafin Hausaloaded ya samu muku daga channel mai suna Arewarmu Tv Wanda yayiwa mai martaba sarkin kano. Kan sace yara da sarki yace da shine gwamnati da sai ya kama uwayen ya…

Read more »

Koyi Da Manzon Allah (S.A.W) Ya Sa Na Auri Matar Da Ta Girme Ni Da Shekaru 11’
Koyi Da Manzon Allah (S.A.W) Ya Sa Na Auri Matar Da Ta Girme Ni Da Shekaru 11’

Koyi Da Manzon Allah (S.A.W) Ya Sa Na Auri Matar Da Ta Girme Ni Da Shekaru 11’ Jarman Bakori, Santurakin Galadiman Katsina,Alhaji Halliru Sa’ad Malami A wannan makon ne tawagar ’yan jarida ta tattaun…

Read more »

Alhamdu LILLAHI ala Kulli Haal! Yadda Kungiyar Izala Tayi Komitin Gina Jami'a Mallakarta

Masha ALLAH... Yau Alhamis 14 November 2019 Kungiyar Izala tayi nasarar kaddamar da komitin gina jami'a mallakarta me suna As-Salaam International University (AIU) a garin Abuja Ga sunayensu kamar ha…

Read more »

Mutuwa Ta Dira Gidajen Manyan 'Yan Fim
Mutuwa Ta Dira Gidajen Manyan 'Yan Fim

Mutuwa ta yi dauki daidai a gidajen shahararrun 'yan fim din Kannywood. Babban jarumi Shehu Hassan Kano yayi rashin 'yarsa mai kimanin shekaru 18. Yayin da Malam Usaini Sule Koki shima yayi matarsa s…

Read more »

Daga Ke An Rufe Kofa : Maimunatu Ce Matata A Nan Duniya Ba Kari ~ Ali Nuhu
Daga Ke An Rufe Kofa : Maimunatu Ce Matata A Nan Duniya Ba Kari ~ Ali Nuhu

Shararren jarumin Kannywood, Ali Nuhu ya bayyana cewa mata guda daya tal ya ke da burin mallaka a rayuwarsa kuma ita ce matarsa Maimuatu, Legit na Ruwaito. - Har ila yau Ali ya ce yara hudu ya ke bur…

Read more »

Duk Abinda Annabi Bai Yi Ba Bidi'a Ne Korarre,Ba Maganar Malaman Musulunci Bane ~ Sheikh Sani Khalifa Abdulkadir Zaria
Duk Abinda Annabi Bai Yi Ba Bidi'a Ne Korarre,Ba Maganar Malaman Musulunci Bane ~ Sheikh Sani Khalifa Abdulkadir Zaria

Maganar Cewa Duk Abinda Annabi Bai Yi Ba Bidi'a Ne Korarre, Ba Maganar Malaman Musulunci Bane, Magana Ce Wadda Wahabiyawa Suka Kirkira Maganar cewa duk abinda Annabi bai yi ba, bdi'a ce abin korewa, …

Read more »

Babbar magana: Ban san uban me mahaifina Yake yi Ba Har Su Dangote suka Yi kudi suka Barshi - Tonto Dikeh
Babbar magana: Ban san uban me mahaifina Yake yi Ba Har Su Dangote suka Yi kudi suka Barshi - Tonto Dikeh

Fitacciyar jarumar nan ta masana'antar Nollywood, Tonto Dikeh tace tana mamakin Inda mahaifinta yake lokacin da Otedola da Dangote ke tara dukiya - Jarumar ta wallafa hakan ne a shafinta na Instagram…

Read more »

Yadda macen Da Ta Haihu zata Gyara kanta Da kuma yan'mata Da suka Bude kafin ashiga Daga ciki
Yadda macen Da Ta Haihu zata Gyara kanta Da kuma yan'mata Da suka Bude kafin ashiga Daga ciki

1)Garin Zogale 2)Qwaro 3)Man kadanya                                                          4)Man shanu 5)Man xogale Zakihadasu waje daya ki cakudasu ki barsu su hade jikinsu in matar aure ce wacce…

Read more »

Harkar Fim ce ta sauya min Rayuwa - Fati Shu uma
Harkar Fim ce ta sauya min Rayuwa - Fati Shu uma

Northflix ta ruwaito,Daya daga cikin fitattun jarumai mata da su ke jan zaren su a cikin masana'antar finafinai ta kannywood mai suna Fati Abubakar Wacce aka fi sani da Fati Shu'uma, ta bayyana harka…

Read more »

Nasarar Da muka Yi A kotu Da Ga Allah ne - Hadiza Aliyu Gabon
Nasarar Da muka Yi A kotu Da Ga Allah ne - Hadiza Aliyu Gabon

Northflix ta Ruwaito Babbar kotun Gwamnatin tarayya mai lamba 2 dake Kano wadda mai Shari'a O, A, Oguata ya ke jagoranta, a ranar juma'ar da ta gabata ne ta kori karar da Amina Amal ta shigar a gaban…

Read more »

*_💞SHAWARA GA YAN UWANA MATA MASU SON YIN AURE💞_*

بسم الله الرحمن الرحيم. 🌹Yaku Yan uwana Mata masu daraja, ba komai yasa mafi yawa rubutuna yafi laqantuwa daku ba sai don kune cigaban wannan alummar, tabbas idan mata suka gyaru to alummar cikinsu …

Read more »
 
Top