Hadimin shugaban kasa ta fannin sabbin kafaten sadarwa, Bashir Ahmad yayi ai ya lashe kan cewa shugaban kasa, Muhammadu Buhari ne ya baiwa gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai Umarnin nada Hambararren sarkin Kano, Muhammad Sanusi II muka mai a Kaduna.

 

Bashir ya fitar da sanatwa ta shafinshi na Twitter cewa duk maganar da yayi a baya ta cewa shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya baiwa El-Rufai umurni ba gaskiya cbace.

 

Ya kara da cewa yayi hakane kawai dan ya dan ya nuna kuskuren masu cewa wai Shugaba Buharine yasa Ganduje ya sauke Sarki Sanusi II

 



© hutudole

Post a Comment

Emoticon
:) :)) ;(( :-) =)) ;( ;-( :d :-d @-) :p :o :>) (o) [-( :-? (p) :-s (m) 8-) :-t :-b b-( :-# =p~ $-) (b) (f) x-) (k) (h) (c) cheer
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.

 
Top