Rahotanni daga jihar Narasawa sun tabbatar da cewa garin Loko na jihar ne aka kai Sarki Muhammad Sanusi da gwamnatin Kano ta tsige, Kamar dai yanda muka labarta muku a jiya.

 

Hadimin gwamnan Kano,Abubakar Aminu Ibrahim ya bayyana cewa karfe 3n dare Sarkin da tawagar da ta rakashi suka sauka a Loko dake Jihar ta Nasarawa.

 

Ya kara da cewa wanda suka wa Sarkin Rakiya Tuni suka kama hanyarsu ta Komawa Gida Kano.

 



© hutudole

Post a Comment

Emoticon
:) :)) ;(( :-) =)) ;( ;-( :d :-d @-) :p :o :>) (o) [-( :-? (p) :-s (m) 8-) :-t :-b b-( :-# =p~ $-) (b) (f) x-) (k) (h) (c) cheer
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.

 
Top