Kungiyar Manchester City ta bayyana cewa ana binciken dan wasanta dan kasar Faransa, Benjamin Mendy kan muguwar cutarnan ta Coronavirus/COVID-19.
Hakan ya farune bayan da wani dan uwan Mendy ya kamu da cutar kuma aka killaceshi a Asibiti kamar yanda sanarwar kungiyar ta bada bayani.
Saidai ba’a tabbatar ba ko Mendy na da cutar ko kuwa a’a.
© hutudole
Post a Comment
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.