Nafisa Abdullahi ta haskaka a wadannan hotunan

Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi Kenan a wadannan hotunan nata data sha kyau. View this post on Instagram Let the sun shine on your soul . .#stayhome A post shared by NAFISAT ABDULLAHI …

Read more »

“Tsohon Sarkin Kano Muhammad Sunusi II Ne Ya Dace Jam’iyyar PDP Ta Tsaida A Matsayin Dan Takarar Shugaban Kasa A 2023”
“Tsohon Sarkin Kano Muhammad Sunusi II Ne Ya Dace Jam’iyyar PDP Ta Tsaida A Matsayin Dan Takarar Shugaban Kasa A 2023”

Dr. Umar Ardo wanda fitaccen dan siyasa ne kuma masani a Arewacin Nijeriya, ya yi hira da Jaridar Daily Trust inda ya tabo batun 2023 da kuma tsige Sarkin Kano da aka yi.     A na sa ra’ayin Umar Ardo…

Read more »

Yanzu-Yanzu:Gwamnatin Kano ta rufe makarantun Islamiya saboda Coronavirus/COVID-19
Yanzu-Yanzu:Gwamnatin Kano ta rufe makarantun Islamiya saboda Coronavirus/COVID-19

Gwamnatin jihar Kano ta dauki matakin rufe makarantu Islamiya dan kaucewa yaduwar cutar Coronavirus/COVID-19.   Hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad ya tabbatar da haka ta shafinsa na sada zumuntar Twi…

Read more »

Lambobin wayar da za’a sanar da Coronavirus/COVID-19 ga Gwamnatin Kaduna
Lambobin wayar da za’a sanar da Coronavirus/COVID-19 ga Gwamnatin Kaduna

CORONA VIRUS: Sanarwa Daga Gwamnatin Jihar Kaduna   A yayin da gwamnatin jihar Kaduna ta kammala shiri tare da daukan matakan tukarar iftila’in cutar Corona Virus wadda ta shigo Najeriya kuma ta ke ci…

Read more »

Addu’ar da kowanne Musulmi ya kamata yana karantawa domin neman tsari daga wannan cuta ta COVID-19
Addu’ar da kowanne Musulmi ya kamata yana karantawa domin neman tsari daga wannan cuta ta COVID-19

Wannan shafi na hutudole a madadin shugaban shafin muna amfani da wannan dama wajan tunatar da kawunan mu cewa mafuta daya ce shine musulmai su koma ga Allah, su kuma nemi tsarin shi, domin babu mai i…

Read more »

Mahaifiyar Jafar-Jafar ta Rasu
Mahaifiyar Jafar-Jafar ta Rasu

Fitaccen Dan Jarida, Jaafar Jaafar Ya Yi Rashin Mahaifiyarsa   Za a yi jana’izarta a Sabon Titi, Kwanar Gidan Kankara dake Birnin Kano a safiyar yau Lahadi. Allah ya gafarta mata. Amin. © hutudole …

Read more »

Coronavirus: Hanyoyi 4 da mutum zai bi don kare kansa daga cutar 100% Tested
Coronavirus: Hanyoyi 4 da mutum zai bi don kare kansa daga cutar 100% Tested

via …

Read more »

Yanzu-Yanzu: An samu sabon me dauke da Coronavirus/COVID-19 a Abuja
Yanzu-Yanzu: An samu sabon me dauke da Coronavirus/COVID-19 a Abuja

Da misalin karfe 11 na safiyar yau, Lahadi ne aka sake samun wani sabon mutum bayan mutane 3 na jiya daya kamu da cutar Coronavirus/COVID-19. One new case of #COVID19 has been confirmed in FCT, Nigeri…

Read more »

Covid-19: Gargadi ga direbobi masu daukan fasinjoji da suka wuce kima
Covid-19: Gargadi ga direbobi masu daukan fasinjoji da suka wuce kima

Hukumar Kula da zirga-zirgar a baban hawa dake babban birnin tarayya Abuja ta umarci jami’anta dake aikin kula da zirga-zirgar ababen hawa a duk fadin garin, da su kame direbobin da ke daukan fasinjoj…

Read more »

VIDEO : Isah Ayagi - Mukullin Zuciya Ft Amal

Wannan bidiyo yayi matukar kyau sosai wanda mawakin ya hwa tare da shida jamila umar wanda anka fi sani da real amal. Wanda zaku iya kallon bidiyon wakar kai tsaye daga shafin Youtube. Mun Dauko Daga…

Read more »

Kasashen da suka fi farin ciki da wanda suke cikin kunci a Duniya>>Kididdigar 2020
Kasashen da suka fi farin ciki da wanda suke cikin kunci a Duniya>>Kididdigar 2020

Duk da Duniya na cikin fafutukar ganin ta kawar da Annobar cutar Coronavirus/COVID-19,  an samu wani Rahoto me dadin ji inda aka fitar da sunayen kasashen Duniya da suka fi farin ciki a kididdigar she…

Read more »

Lorenzo Sans: tsohon shugaban Real Madrid ya mutu bayan ya kamu da cutar Covid-19
Lorenzo Sans: tsohon shugaban Real Madrid ya mutu bayan ya kamu da cutar Covid-19

Tsohon Shugaban Real Madrid ya mutu ranar sati bayan ya kamu da cutar corona virus/Covid-19. Sanz mai shekaru 76 ya kasance shugaban Madrid na tsawon shekaru biyar tun daga shekara ta 1995-2000. Kuma …

Read more »

Yanda Ronaldinho yayi murnar cika shekaru 40 a gidan yari
Yanda Ronaldinho yayi murnar cika shekaru 40 a gidan yari

Tauraron dan kwallon kafar Brazil da Barcelona,  Ronaldinho a jiya,Asabar ne ya cika shekaru 40 saidai ya cika wadannan shekarunne a gidan yari.   Ronaldinho na tsare kusan sati 2 kenan a gidan yarin …

Read more »

Dakarun soji sun kashe ‘yan bindiga 26 a Zamfara da Katsina da kubutar da mutane da dabbobi
Dakarun soji sun kashe ‘yan bindiga 26 a Zamfara da Katsina da kubutar da mutane da dabbobi

Jaruman sojin Najeriya sun kashe ‘yan bindiga 26 a jihohin Zamfara da Katsina inda suka kwato makamai da kubutar da wasu mutane da aka yi garkuwa dasu.   Jami’an tsaron sun shiga kananan hukumomin Jib…

Read more »

Coronavirus: Ba za mu rufe makarantun jihar mu ba-Akwa-Ibom
Coronavirus: Ba za mu rufe makarantun jihar mu ba-Akwa-Ibom

A jawabin da Gwamnan Jihar Akwa-Ibom, Emmanuel Udom ya yi was mutanen jihar, ya ce gwamnati ba zata rufe makarantun jihar ba tunda babu rahoton cutar a jihar.     ” Bari in sanar muku yau cewa babu ra…

Read more »

Dan Italiyar da ya kawo Coronavirus Najeriya ya ba da gudunmawar jini
Dan Italiyar da ya kawo Coronavirus Najeriya ya ba da gudunmawar jini

Mutumin nan dan kasar Italiya da ya fara shigowa da cutar Coronavirus Najeriya ya bayar da gudunmawar jini ga hukumomin lafiya a jihar Legas.     Mutumin ya bayar da nau’in kwayoyin halittar jini ne d…

Read more »

Sojojin Najeriya da ke yaki da masu satar mutane a jihohin Zamfara da Katsina Sun kashe yan bindiga 26 da ceto wanda akai garkuwa dasu
Sojojin Najeriya da ke yaki da masu satar mutane a jihohin Zamfara da Katsina Sun kashe yan bindiga 26 da ceto wanda akai garkuwa dasu

Sojojin Najeriya da ke yaki da masu satar mutane a jihohin Zamfara da Katsina sun ba da rahoton cewa sun kawar da wasu ‘yan bindiga guda 26 a bata kashin da sukai da yan bindigar, inda suka samu nasar…

Read more »

Mutum na farko ya kamu da Cutar Coronavirus/COVID-19 a jihar Oyo
Mutum na farko ya kamu da Cutar Coronavirus/COVID-19 a jihar Oyo

Jihar Oyo ta bayyana samun mutum na farko da ya kamu da cutar Coronavirus/COVID-19.   Gwamnan jihar, Seyi Makinde ne ya tabbatar da hakan inda yace gwajin da akawa wani mutum da ake zargin na dauke da…

Read more »
 
Top