Wani Matashi Ya Roki Rahama Sadau Tayi Film Din Batsa Ko Guda Daya Ne wani mashi ya roki rahama sadau da tayi masu film din batsa koda sau daya ne Bayan ganin wasu kayatattun hotunan ta. wani matashi …
Jaruma maryam yahaya tayi hotuna da ke nuna tana talla aka kamfanin mudassir wanda shidai wannan mai kudi yana da kanti kanti manya manya a cikin jahar Kano da makwatansu wato jahar kaduna. Wanda har…
AUREN KASHE WUTA: Ta Kashe Mijinta Domin Ta Koma Gidan Tsohon Mijinta Matar wadda ta hada kai da wasu maza biyu masu suna Garba Hassan da Sahabi Garba, suna zaune ne a Sabon Gari dake gundumar Illo a …
Hotuna Jaruma Rashida Lobbo A Kasar Thailand Jaruma Rashida Lobbo tana waje, wajen Shakatawa wanda wannan hotunan sun yi kyau sosai shine a koda yaushe shafin Hausaloaded ya kawo muku. k…
Minista Dr. Isa Ali Pantami Ya Umarci NCC Su Binciki Yadda ‘Data’ ke Bin iska Minista Dr. Isa Ali Pantami Ya Umarci NCC Su Binciki Yadda ‘Data’ ke Bin iska Mai girma Ministan sadarwan Najeriya, Dr Isa…
Source : facebook/jaridar dimokuraɗiyyar Gidan Rediyon Dala FM da ke Kano, a wani shiri mai suna BABA SUDA na daren Jiya, ya ruwaito cewa, yanzu haka an fito da tsarin bada hayar RAGON SUNA ga masu b…
Wata sabuwa inji yan chacha wannan budurwa mai suna A'isha Idris haryanzu wutar taba kwanta tsakaninta da ali nuhu ba. Wanda idan baku manta ba Hausaloaded.com ya kawo muku labarai sosai akan rikicin…
Daga Aliyu Ahmad A daren ranar Litinin din da ta gabata ne matashiyar jarumar finafinan Hausa, Maryam Ahmed wadda aka fi sani da Maryam K.K ta gamu da tsautsayi, inda ta fada hannun masu garkuwa da m…
Mai girma Ministan sadarwan Najeriya, Dr Isa Ali Ibrahim Pantami FNCS, FBCS, FIIM ya umarci hukumar NCC ta duba yadda ake zaftarewa mutane kundin hawa yanar gizo watau ‘Data’. Isa Ali Ibrahim Pantami …
Hakkin mata a kan maza A kowane lokaci mata na yawan yin tambayoyi a kan shin maza ne kawai suke da hakki a kan mata? Wato su matan ba su da wani hakki ne a kan maza? Da yawa daga cikin irin wadannan…
Maryam KK tana daya daga cikin jarumai mata masu tasowa amasana'antar Kannywood kuma tana daya daga cikin wadanda aka sace su jiya 28/9/2019 a hanyar Abuja. Cikin taimakon Allah jiya da yamma sai gat…
- Jarumi TY Sha'aban ya bayyana cewa duka jaruman da suka fita daga masana'antar Kannywood sun fara dana sanin fita - Idan ba a manta ba a 'yan kwanakin da suka gabata Jarumi Adam A. Zango da Mustaph…
By NASIR S GWANGWAZO Fim din Barazana ya bai wa wadanda su ka shiga kallo sa mamaki a sinimar Film House da ke Kano, inda ya zarce yawancin finafinan da a ka saba kalla a sinimar kyau da jan hankali.…
An samu hatsaniya tsakanin Sanata mai wakiltar mazabar Daura a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ahmad Babba Kaita da wasu gungun matasan garin Kankia ta jahar Katsina, wanda har ta kai ga an damba…
Zan Iya Rayuwa Ba Tare Da Namiji Ba 👉 Inji Wata Budurwa – Najwat Wata budurwa ta bayyana cewa za ta iya rayuwa ba tare da ta kusanci naamiji ba har ta mutu. Budurwar mai suna Najwat ta bayyana hakane…
. . . . . . Aljirjir bishiyar waraka 'ya'yanta da ganyenta da mayinta duk ana sarrafasu wajen maganje cututtuka ajikin Dan Adam: Ga kadan daga cikin fa'idodinta: Man Jirjir yana Qara Qarfin Jima'i ga…
Limamin matan Arewa inji wasu ,wasu kuma sunce masa limamin mata ne ba arewa ba kawai, shine ya fitar da sababbin hotunan wanda a yau kam sunyi barazana a shafin instagram. Shine shafin Hausaloaded b…