Shehin malamin addinin Islama,Sheikh Sani Yahaya Jingir ya bayyana goyon bayansa ga sauke Sarki Muhammad Sanusi II daga Sarkin Kano.

 

A cikin wani bidiyo da Hadimin gwamnan Kano, Salihu Tanko Yakasai ya watsa a shafinsa na sada zumunta anji Malam yana bayanin cewa ya samu Kwankwaso da Gwamna Ganduje kan maganar Sarkin Kano.

 



© hutudole

Post a Comment

 
Top