Dan Shekara 50 Zai Yi Tattaki Daga Maiduguri Zuwa Lagos A Kafa Domin Jajantawa Tsohon Sarkin Kano Kan Tsige Shi Daga Sarauta.

 

Mutumin mai suna Ali Mohammed wanda aka fi sani da Alhaji Tuke wanda yake a yankin bayan gidan Dambe a Meshamari dake garin Maiduguri, zai yi tattakin ne saboda soyayyar da yake yi wa tsohon Sarkin Kanon.

 



© hutudole

Post a Comment

Emoticon
:) :)) ;(( :-) =)) ;( ;-( :d :-d @-) :p :o :>) (o) [-( :-? (p) :-s (m) 8-) :-t :-b b-( :-# =p~ $-) (b) (f) x-) (k) (h) (c) cheer
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.

 
Top