Babbar kotun jihar Kano ta yanke hukunci ga wata mata mai suna Saude Yahya ‘yar asalin garin Utai a karamar hukumar Wudil, da ake zargi da hallaka jaririn da ta haifa.

 

Ana zargin Saude Yahya da samun juna biyu, daga wani bazawarin ta a lokacin da yake zuwa zance a soron gidan su.

 

Sai dai bayan da ta haife jaririn ne, sai ta makureshi har sai da ya rasa ransa sannan ta jefa shi acikin masai.

 

A zaman kotun na yau jumu’a Mai shari’a A.T Badamasi ya yanke wa Saude Yahya hukuncin daurin shekaru uku ko kuma biyan tarar naira dubu hamsin.

 

Cikakken labarin zai zo muku a shirin Inda Ranka na yau da karfe 9:30 na dare.

Freedomradio



© hutudole

Post a Comment

Emoticon
:) :)) ;(( :-) =)) ;( ;-( :d :-d @-) :p :o :>) (o) [-( :-? (p) :-s (m) 8-) :-t :-b b-( :-# =p~ $-) (b) (f) x-) (k) (h) (c) cheer
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.

 
Top