Buba Galadima

DA DUMIDUMINSA
Jami'an tsaro sun damke kakakin yakin neman zaben jam'iyyar PDP, Injinya Buba Galadima a yau Lahadi.

Majiyar ta DAILY NIGERIAN ta bayan cewa daya daga cikin 'ya'yan Buba Galadima ta tabbatarwa manema labarai cewa jami'an tsaro sun damke mahaifinta a unguwar Wuse 2 dake birnin tarayya Abuja.

Post a Comment

 
Top