Wasu 'yan matan Arewa a shafukansu na dandalin Twitter sun bayyana cewa sudai a ra'ayinsu ba zasu iya auren mutumin da ba Hausa/Fulani ba, sun kara da cewa Babu wanda ya kai bahaushe me ilimi kyau. iya soyayya, da kyakyawar mu'amala.

Post a Comment

 
Top