![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEi91VjVw14I25zZUpHJgrfN3ZI0xdeSKfge8TDcW-tp_fdiSpRjbXav770JUE84ZMei1HBq8R6JmHdXMJJKRm-sTSWk0sevaem-ensI66WxUMgmU0v6I6hCoCpMI0y8hLdPerTIhyerCKsV/s1600/FB_IMG_1553293245272.jpg)
"Kada wanda ya ji tsoro saboda yawan jami'an tsaro ya ki fitowa zabe, mune muka nemi a karo mana yawansu saboda daukar mataki akan 'Yan iska da gwamnatin Kano ta tanada za su tayar da hargitsi a guraren da za'a sake gudanar da zabe.
Kowa ya fito yayi zabensa babu ruwan kowa da jami'an tsaro su kariya kawai za su baku".
-Sanata Kwankwaso
Rariya.
Post a Comment