![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEhR-RF91HhLpodIAAJ0hYQspFeCxrF6nPfWybUdt2URyHXh-V26tpJGzw126FoB2ZPSpX9guqqhvFkL-cHrb0qS2c964gAXzRCfaKmii-UNBLSHkIRCQ6LeD2d2M1jm-KMO333UqC6mbs_E/s1600/FB_IMG_1552822142068.jpg)
Bayan kiran da Mai Martaba Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II da a zauna lafiya a kuma yi adalci a zaben jihar Kano. Wasu magoya bayan Gwamna Abdullahi Umar Ganduje sun yi zargin Sarkin baya goyon bayan su.
Alfindiki Faizu hadimin Kwamishinan yada labarai na jihar Kano yayi wani rubutu a shafinsa na Facebook kamar haka:
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEgT2hiSQG7qg-VHLOsF3GSnsTR9vZMe2VjLHhJrRgezHo2nto5OUn5PWx_PEP3-Lxu5FsVtaWV7DYghhWnCIOdC9GhWJz38WK5_ZW5iZsayBpnXZXX9JYIyiWz-jk8-zyp2cPle52mGlFbT/s1600/FB_IMG_1552822146248.jpg)
"Har kai zaka ce wai ba'a son gwamna a kano zabi Abba,to Allah ya bamu nasara, ka jiraye mu Sunusi Lamido Sunusi".
Sarauniya.
Post a Comment