
Tauraruwar mawakiyar Hausa, Maryam A. Baba wadda kwanannan ta yi murnar zagayowar haihuwarta, ta yi wata addu'a ta musamman wadda a ciki take rokon Allah yasa a cikin kaddarar da Allah ya yo mata akwai aure da zuri'a dayyiba.
Muna fatan Allah ya amsa ya kuma karo shekaru masu Albarka.


Post a Comment
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.