Wannan addu’a ce wadd akeyi ldan za ayi bude baki ldan lokacin shan ruwa yayi. Ga ta Kamar haka;

ZAHABAZ-ZAM-U WABTATILL-URU UQWADHABATAL-AJRU INSHA ALLAH

Fassara–qishirwa tatafi an yayyafawa jijyoyi rjwa,kuma lada ya tabbata IN ALLAH YASO


HADISI: daga abdullahi bn amir al -as yace MANZON ALLAH(SAW)Yace mai azumi yana da addu’a ba a mayar da ita ldan yazo bude baki karbabbene
TO KAMAR dazu akwai wani don mun kawo addu ar da akeyi bayan angama TARAWIYYI/TAHAJJUD shine yake cewa wai bidi ane anashi jahilcin to ldan kana jena sai ka duba HUSNI-MUSLIM zakaga ADDU O IN



DAFATAN ALLAH YA KARBI ADDU O IN MU YA KUMA SANYAMU ACIKIN BAYINDA ZA A YANTA AWANNAN WATAN MAI ALBARKA


© Sirrinrikemiji

Post a Comment

 
Top