Tauraruwar fina-finan Hausa, Maryam Gidado kenan a wadannan hotunan nata data saka a shafinta na Instagram. Hotunan sun dauki hankula inda wasu suka rika kira a garete da ta dena saka irinsu lura da cewa muna cikin watan Azumin Ramadanane.


Ga wasu daga cikin ra'ayoyin mutane akan wadannan hotunan.


Post a Comment

 
Top