Hukumar zabe me zaman kanta, INEC a takaice ta bayyana gwamna Abubakar Atiku Bagudu a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan da aka yi jiya, Asabar dan haka ya zarce akan kujerarshi.

Farfesa Hamisu Bichi, wanda shine jami'in karbar sakamakon zabe a jihar ya bayyana cewa gwamna Bagudu ya samu kuri'u 673,717 yayinda abokin takararshi, Isah Galaudu na PDP ya samu kuri'u 106,633, kamar yanda NAN ta bayyana.

Post a Comment

Emoticon
:) :)) ;(( :-) =)) ;( ;-( :d :-d @-) :p :o :>) (o) [-( :-? (p) :-s (m) 8-) :-t :-b b-( :-# =p~ $-) (b) (f) x-) (k) (h) (c) cheer
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.

 
Top