Biyo bayan takaddama a zaben gwamnan jihar Kano, Gwamna Ganduje ya yi tattaki zuwa Abuja don Neman a cire kwamishinan 'yansanda na jihar, Muhammad Wakili.

Majiyarmu ta Daily Nigerian ta bayyana cewa Muhammad Wakili ya yi kokarin daidaita lamura a lokacin zaben gwamna a jihar Kano.

Bayanai sun nuna gwamnan ya samu rakiyar shugaban majalisar dokokin jihar Kano, Kabiru Rurum da shugaban jam'iyyar APC na Kano, Abdullahi Abbas.

©HausaLoaded

Post a Comment

Emoticon
:) :)) ;(( :-) =)) ;( ;-( :d :-d @-) :p :o :>) (o) [-( :-? (p) :-s (m) 8-) :-t :-b b-( :-# =p~ $-) (b) (f) x-) (k) (h) (c) cheer
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.

 
Top