Bayan da jarumar fina-finan Hausa, Ummi Duniyarnan ta nuna kudin da Masari ya bata a matsayin ladar wakar data mai, Adam A. Zango ya tsokaneta inda yace ko zai zo yayi auren jarine?

Saidai Ummi ta bashi amsar cewa ai yafi karfinnan saidai a yi auren jari dashi domin tasan cewa duk Kannywood ya fi kowa kudi, idan kuma da me ja ya fito ya fada.
Adamun dai yace ta bari kada tasa a saceshi.




©HausaLoaded

Post a Comment

 
Top