Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi Kenan a wadannan hotunan nata data sha kyau. View this post on Instagram Let the sun shine on your soul . .#stayhome A post shared by NAFISAT ABDULLAHI …
Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi Kenan a wadannan hotunan nata data sha kyau. View this post on Instagram Let the sun shine on your soul . .#stayhome A post shared by NAFISAT ABDULLAHI …
Dr. Umar Ardo wanda fitaccen dan siyasa ne kuma masani a Arewacin Nijeriya, ya yi hira da Jaridar Daily Trust inda ya tabo batun 2023 da kuma tsige Sarkin Kano da aka yi. A na sa ra’ayin Umar Ardo…
Gwamnatin jihar Kano ta dauki matakin rufe makarantu Islamiya dan kaucewa yaduwar cutar Coronavirus/COVID-19. Hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad ya tabbatar da haka ta shafinsa na sada zumuntar Twi…
CORONA VIRUS: Sanarwa Daga Gwamnatin Jihar Kaduna A yayin da gwamnatin jihar Kaduna ta kammala shiri tare da daukan matakan tukarar iftila’in cutar Corona Virus wadda ta shigo Najeriya kuma ta ke ci…
Wannan shafi na hutudole a madadin shugaban shafin muna amfani da wannan dama wajan tunatar da kawunan mu cewa mafuta daya ce shine musulmai su koma ga Allah, su kuma nemi tsarin shi, domin babu mai i…
Fitaccen Dan Jarida, Jaafar Jaafar Ya Yi Rashin Mahaifiyarsa Za a yi jana’izarta a Sabon Titi, Kwanar Gidan Kankara dake Birnin Kano a safiyar yau Lahadi. Allah ya gafarta mata. Amin. © hutudole …
Da misalin karfe 11 na safiyar yau, Lahadi ne aka sake samun wani sabon mutum bayan mutane 3 na jiya daya kamu da cutar Coronavirus/COVID-19. One new case of #COVID19 has been confirmed in FCT, Nigeri…
Hukumar Kula da zirga-zirgar a baban hawa dake babban birnin tarayya Abuja ta umarci jami’anta dake aikin kula da zirga-zirgar ababen hawa a duk fadin garin, da su kame direbobin da ke daukan fasinjoj…
Wannan bidiyo yayi matukar kyau sosai wanda mawakin ya hwa tare da shida jamila umar wanda anka fi sani da real amal. Wanda zaku iya kallon bidiyon wakar kai tsaye daga shafin Youtube. Mun Dauko Daga…
Duk da Duniya na cikin fafutukar ganin ta kawar da Annobar cutar Coronavirus/COVID-19, an samu wani Rahoto me dadin ji inda aka fitar da sunayen kasashen Duniya da suka fi farin ciki a kididdigar she…
Tsohon Shugaban Real Madrid ya mutu ranar sati bayan ya kamu da cutar corona virus/Covid-19. Sanz mai shekaru 76 ya kasance shugaban Madrid na tsawon shekaru biyar tun daga shekara ta 1995-2000. Kuma …
Tauraron dan kwallon kafar Brazil da Barcelona, Ronaldinho a jiya,Asabar ne ya cika shekaru 40 saidai ya cika wadannan shekarunne a gidan yari. Ronaldinho na tsare kusan sati 2 kenan a gidan yarin …
Jaruman sojin Najeriya sun kashe ‘yan bindiga 26 a jihohin Zamfara da Katsina inda suka kwato makamai da kubutar da wasu mutane da aka yi garkuwa dasu. Jami’an tsaron sun shiga kananan hukumomin Jib…
A jawabin da Gwamnan Jihar Akwa-Ibom, Emmanuel Udom ya yi was mutanen jihar, ya ce gwamnati ba zata rufe makarantun jihar ba tunda babu rahoton cutar a jihar. ” Bari in sanar muku yau cewa babu ra…
Mutumin nan dan kasar Italiya da ya fara shigowa da cutar Coronavirus Najeriya ya bayar da gudunmawar jini ga hukumomin lafiya a jihar Legas. Mutumin ya bayar da nau’in kwayoyin halittar jini ne d…
Sojojin Najeriya da ke yaki da masu satar mutane a jihohin Zamfara da Katsina sun ba da rahoton cewa sun kawar da wasu ‘yan bindiga guda 26 a bata kashin da sukai da yan bindigar, inda suka samu nasar…
Jihar Oyo ta bayyana samun mutum na farko da ya kamu da cutar Coronavirus/COVID-19. Gwamnan jihar, Seyi Makinde ne ya tabbatar da hakan inda yace gwajin da akawa wani mutum da ake zargin na dauke da…
Da Duku-Dukun safiyar yau,Lahadi an sake samun mutane 3 dauke da cutar Coronavirus/COVID-19 a Najeriya. Mutanen an samesune a Jihar Legas inda kuma aka tabbatar da cewa sun ziyarci kasashen da cutar…
Hukumomin kasar Italiya sun sanar da cewar ranar Sabar, 21 ga watan Maris, mutane 793 ne suka mutu sakamakon kamuwa da cutar coronavirus, abinda ya kawo adadin mutanen da suka mutu a kasar zuwa 4,825,…
Dan kwallon Bayern Munich, Robert Lewandowski da matarsa Anna sun bayar da gudunmuwar Euro miliyan daya domin yaki da cutar coronavirus. Sauran ‘yan wasan Munich Leon Goretzka da Joshua Kimmich su…
A yayin da Duniya ke ci gaba da yakar cutar Coronavirus/COVID-19 Najeriya ma na iya nata kokarin dan ganin ta kare al’ummarta daga Annobar dake neman durkusar da al’amuran Duniya. A jiya, Asabarne a…
Hukumar da ke kula da tashoshin jiragen kasa (NRC) ta dagatar da daukan fasinjoji dake fadin kasar har zuwa wani lokaci, wanda matakin zai fara daga ranar Litinin 23 ga watan Maris 2020. Matakin dakat…
Sauke Sabuwar Wakar Muhammad Melery Mai Suna “Kina Raina” Wakar Dai Kamar Yanda Muka Sani Ta Soyayya Ce, Inda Mawakin Yake NuNa Girman Soyyayar Ta Dake Ran Shi. Download And Enjoy DOWNLOAD MP3 Source…
Sauke Wakar Lsvee Tare Da Dj Ab “ Kudin Makaranta Ep2″ Wakar Mawakin Yayita Ne Game Da Wata Baby Data Cinye Mashi Kudin Makarantar Shi . Sauke Wakar Domin Kujita DOWNLOAD MP3 Sources:hausamini.com.ng…
Shin kasan dalilin da yasa ake kiran Corona da Covid-19 ? Hukumar lafiya wadda aka fi sani da WHO ita ce ta samar da sunan a ta bakin shugaban hukumar Tedros Adhanom Ghebreyesus wanda ya shai dawa man…
View this post on Instagram If you see someone without a smile give them one of yours #smileissunnah #fatimaabdullahi A post shared by Fatima Abdullahi (@washafati) on Mar 20, 2020 at 5:02pm PDT Tau…
Fitaccen mawakin sarautar nan mai suna Naziru M Ahmad wanda a ke yi wa lakabi da Sarkin wakar Sarkin Kano ya yi murabus daga mukamin sa. Mawakin ya rubuta takardar yin murabus din ne a ranar Juma'ar …
Shahararren mawakin Hausa, kuma tsohon jarumi a masana'antar Kannywood, Adam A Zango, ya fara bin mutane 31 kacal wanda ya zaba ya kuma yi mu'amala da su a shafin sa na sada zumunta wato Instagram. A…
Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango kenan a wadannan hotunan inda yake yabon matarsa da cewa tana da Ilimin Boko daga Arabiyya. View this post on Instagram MUTU KA RABA MY QUEEN!! NO MAKE UP__NO …
A yayin da Annobar Coronavirus ta yi kamari, jama’a kan yi amfani da abin rufe hanci da baki dan rage hadarin kamuwa da ita. A yanzu cutar ta yi kamari sosai a yankin turai inda ta zarga kasar China…
Amurka ta yi gwajin wani sabon makami mai linzami da aka yi wa lakabi da ‘Hypersonic Missile’ wanda ke iya mamaye makaman abokan gaba duk inda suke kuma ya hana su tasiri. Ma’aikatar Tsaron kasar ta…
Gwamnan jihar Edo,Godwim Obaseki ya bayyana cewa a yanzu jiharsa ba zata dakatar da ayyukan Ibada ba ko kuma rufe makarantu ba. Gwamnan ya bayyana hakane a jiya, Juma’a, 20 ga watan Maris na shekara…
Hukumar lafiya ta Duniya, WHO ta bayyana cewa, matasa su yi hankali da cutar Coronavirus/COVID-19 saboda suma zata iya kamasu ta kwantar dasu, watakila ma har ta kaisu ga halaka. WHO ta yi wannan ki…
Baya ga rashin mota ko babur, babban abinda da kan takura wa masu karamin karfi a birane musamman ma’aikata shi ne rashin muhallin kansu. Rashin mallakar muhalli na sa masu karamin karfi tara akas…
Gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da hana manyan gangami da tarukka a fadin jihar. Hatta salloli a masallatai da tarukkan bauta a Coci-coci duk an hana. A takarda da gwamnan jihar Nasir El-Rufai ya …
Shugaban jam’iyyar APC, Adams Oshiomhole ya gabatarwa da shugaban kasa, Muhammad Buhari da Sabon mataimakinshi, Tsohon gwamnan jihar Oyo, Sirikin Gwamnan Kano,Sanata Abiola Ajimobi. Oshiomhole ya b…
Shugaban Majalisar shura na malamai na kasa , na kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Ikamatis Sunnsh (JIBWIS), Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya yi kira ga gwamnatocin tarayya da na jihohi da kar su hana…
Hukumomin Kasar Italiya sun ce, yau juma’a mutane 627 suka mutu sakamakon kamuwa da cutar Coronavirus ko kuma COVID-19 abin da ya kawo adadin mutanen da suka mutu a kasar zuwa 4,032. Alkaluman mutan…
Wani matashi dan kimanin shekaru 30 me suna Larry da ya sha maganin karfin maza yawa kanwarsa fyade har sai da ta mutu. Lamarin ya farune a karamar hukumar Ezza ta kudu dake jihar Ebonyi, 14 ga wata…
Wasu ‘yan matan Arewa 2 da suka dora wani bidiyonsu a shafin sada zumuntar Twitter suna rawa ya dauki hankula sosai inda akaita cece-kuce akansa. Lamarin dai ya jawo maudu’in Arewa Twitter ya dauki …
Mai Martaba toshon Sarkin Kano,Muhammad Sanusi II Yayin Zaman Zikirin Wazifa a yammacin Juma’a a gidan sa dake garin Lagos. © hutudole …
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce yana da “cikakken kwarin gwiwa” kan ministoci da jami’an lafiyar kasar a yakin da Najeriya ke yi da cutar coronavirus. Wannan magana ta shugaban na zuwa ne y…
Tauraron fina-finan Hausa kuma mawaki, Yakubu Muhammad kenan a wannan kayataccen hoton nasa tare da ‘ya’yanshi yayin da suka sha kwalliyar Juma’a a jiya. Sun haskaka muna musu fatan Alheri. © hutu…
Tsohon Sanata ya bayyana haka ne, a shafinsa na Twitter inda ya ce maganin cutar corona virus, ba wai sa abun rufe hanci ko wanke hannu ba ne, hanya guda daya ita ce mutane su koma ga Allah. Bayan y…
A yayin da ake ci gaba da fama da annobar cutar Coronavirus/COVID-19 data addabi Duniya Najeriya ma ta dukufa dan ganin ta magance yaduwar cutar. Gwamnan Jihar Legas Sanwo Olu ya bayyana cewa mutane…
Alamomi sunfara nuna cewa an fara samun cigaba akan yaki da cutar COVID19 a kasar sin inda bayanai suka nuna ba a kara samun wanda ya kara kamuwa da cutar ba. Hedikwatar cutar Corona Covid19 wato birn…
Wannan wani sabon bidiyo ne da babban chinedu yafitar bayan jiya ne wata kotu ta aikawa da Babban Chinedu sammaci. Wanda ya kara yin wani jawabi sosai akan wannan rigimar tasu . Ga dai Bidiyon nan k…
Likitoci da masu jinya a fadin Duniya sun hada kai wajan yin kira ga mutane, musamman a kasashen da cutar Coronavirus/COVID-19 ta yi tsanani kan su zauna a Gida, musamman wanda ake tsammanin na dauke …