Nafisa Abdullahi ta haskaka a wadannan hotunan

Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi Kenan a wadannan hotunan nata data sha kyau. View this post on Instagram Let the sun shine on your soul . .#stayhome A post shared by NAFISAT ABDULLAHI …

Read more »

“Tsohon Sarkin Kano Muhammad Sunusi II Ne Ya Dace Jam’iyyar PDP Ta Tsaida A Matsayin Dan Takarar Shugaban Kasa A 2023”
“Tsohon Sarkin Kano Muhammad Sunusi II Ne Ya Dace Jam’iyyar PDP Ta Tsaida A Matsayin Dan Takarar Shugaban Kasa A 2023”

Dr. Umar Ardo wanda fitaccen dan siyasa ne kuma masani a Arewacin Nijeriya, ya yi hira da Jaridar Daily Trust inda ya tabo batun 2023 da kuma tsige Sarkin Kano da aka yi.     A na sa ra’ayin Umar Ardo…

Read more »

Yanzu-Yanzu:Gwamnatin Kano ta rufe makarantun Islamiya saboda Coronavirus/COVID-19
Yanzu-Yanzu:Gwamnatin Kano ta rufe makarantun Islamiya saboda Coronavirus/COVID-19

Gwamnatin jihar Kano ta dauki matakin rufe makarantu Islamiya dan kaucewa yaduwar cutar Coronavirus/COVID-19.   Hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad ya tabbatar da haka ta shafinsa na sada zumuntar Twi…

Read more »

Lambobin wayar da za’a sanar da Coronavirus/COVID-19 ga Gwamnatin Kaduna
Lambobin wayar da za’a sanar da Coronavirus/COVID-19 ga Gwamnatin Kaduna

CORONA VIRUS: Sanarwa Daga Gwamnatin Jihar Kaduna   A yayin da gwamnatin jihar Kaduna ta kammala shiri tare da daukan matakan tukarar iftila’in cutar Corona Virus wadda ta shigo Najeriya kuma ta ke ci…

Read more »

Addu’ar da kowanne Musulmi ya kamata yana karantawa domin neman tsari daga wannan cuta ta COVID-19
Addu’ar da kowanne Musulmi ya kamata yana karantawa domin neman tsari daga wannan cuta ta COVID-19

Wannan shafi na hutudole a madadin shugaban shafin muna amfani da wannan dama wajan tunatar da kawunan mu cewa mafuta daya ce shine musulmai su koma ga Allah, su kuma nemi tsarin shi, domin babu mai i…

Read more »

Mahaifiyar Jafar-Jafar ta Rasu
Mahaifiyar Jafar-Jafar ta Rasu

Fitaccen Dan Jarida, Jaafar Jaafar Ya Yi Rashin Mahaifiyarsa   Za a yi jana’izarta a Sabon Titi, Kwanar Gidan Kankara dake Birnin Kano a safiyar yau Lahadi. Allah ya gafarta mata. Amin. © hutudole …

Read more »

Coronavirus: Hanyoyi 4 da mutum zai bi don kare kansa daga cutar 100% Tested
Coronavirus: Hanyoyi 4 da mutum zai bi don kare kansa daga cutar 100% Tested

via …

Read more »

Yanzu-Yanzu: An samu sabon me dauke da Coronavirus/COVID-19 a Abuja
Yanzu-Yanzu: An samu sabon me dauke da Coronavirus/COVID-19 a Abuja

Da misalin karfe 11 na safiyar yau, Lahadi ne aka sake samun wani sabon mutum bayan mutane 3 na jiya daya kamu da cutar Coronavirus/COVID-19. One new case of #COVID19 has been confirmed in FCT, Nigeri…

Read more »

Covid-19: Gargadi ga direbobi masu daukan fasinjoji da suka wuce kima
Covid-19: Gargadi ga direbobi masu daukan fasinjoji da suka wuce kima

Hukumar Kula da zirga-zirgar a baban hawa dake babban birnin tarayya Abuja ta umarci jami’anta dake aikin kula da zirga-zirgar ababen hawa a duk fadin garin, da su kame direbobin da ke daukan fasinjoj…

Read more »

VIDEO : Isah Ayagi - Mukullin Zuciya Ft Amal

Wannan bidiyo yayi matukar kyau sosai wanda mawakin ya hwa tare da shida jamila umar wanda anka fi sani da real amal. Wanda zaku iya kallon bidiyon wakar kai tsaye daga shafin Youtube. Mun Dauko Daga…

Read more »

Kasashen da suka fi farin ciki da wanda suke cikin kunci a Duniya>>Kididdigar 2020
Kasashen da suka fi farin ciki da wanda suke cikin kunci a Duniya>>Kididdigar 2020

Duk da Duniya na cikin fafutukar ganin ta kawar da Annobar cutar Coronavirus/COVID-19,  an samu wani Rahoto me dadin ji inda aka fitar da sunayen kasashen Duniya da suka fi farin ciki a kididdigar she…

Read more »

Lorenzo Sans: tsohon shugaban Real Madrid ya mutu bayan ya kamu da cutar Covid-19
Lorenzo Sans: tsohon shugaban Real Madrid ya mutu bayan ya kamu da cutar Covid-19

Tsohon Shugaban Real Madrid ya mutu ranar sati bayan ya kamu da cutar corona virus/Covid-19. Sanz mai shekaru 76 ya kasance shugaban Madrid na tsawon shekaru biyar tun daga shekara ta 1995-2000. Kuma …

Read more »

Yanda Ronaldinho yayi murnar cika shekaru 40 a gidan yari
Yanda Ronaldinho yayi murnar cika shekaru 40 a gidan yari

Tauraron dan kwallon kafar Brazil da Barcelona,  Ronaldinho a jiya,Asabar ne ya cika shekaru 40 saidai ya cika wadannan shekarunne a gidan yari.   Ronaldinho na tsare kusan sati 2 kenan a gidan yarin …

Read more »

Dakarun soji sun kashe ‘yan bindiga 26 a Zamfara da Katsina da kubutar da mutane da dabbobi
Dakarun soji sun kashe ‘yan bindiga 26 a Zamfara da Katsina da kubutar da mutane da dabbobi

Jaruman sojin Najeriya sun kashe ‘yan bindiga 26 a jihohin Zamfara da Katsina inda suka kwato makamai da kubutar da wasu mutane da aka yi garkuwa dasu.   Jami’an tsaron sun shiga kananan hukumomin Jib…

Read more »

Coronavirus: Ba za mu rufe makarantun jihar mu ba-Akwa-Ibom
Coronavirus: Ba za mu rufe makarantun jihar mu ba-Akwa-Ibom

A jawabin da Gwamnan Jihar Akwa-Ibom, Emmanuel Udom ya yi was mutanen jihar, ya ce gwamnati ba zata rufe makarantun jihar ba tunda babu rahoton cutar a jihar.     ” Bari in sanar muku yau cewa babu ra…

Read more »

Dan Italiyar da ya kawo Coronavirus Najeriya ya ba da gudunmawar jini
Dan Italiyar da ya kawo Coronavirus Najeriya ya ba da gudunmawar jini

Mutumin nan dan kasar Italiya da ya fara shigowa da cutar Coronavirus Najeriya ya bayar da gudunmawar jini ga hukumomin lafiya a jihar Legas.     Mutumin ya bayar da nau’in kwayoyin halittar jini ne d…

Read more »

Sojojin Najeriya da ke yaki da masu satar mutane a jihohin Zamfara da Katsina Sun kashe yan bindiga 26 da ceto wanda akai garkuwa dasu
Sojojin Najeriya da ke yaki da masu satar mutane a jihohin Zamfara da Katsina Sun kashe yan bindiga 26 da ceto wanda akai garkuwa dasu

Sojojin Najeriya da ke yaki da masu satar mutane a jihohin Zamfara da Katsina sun ba da rahoton cewa sun kawar da wasu ‘yan bindiga guda 26 a bata kashin da sukai da yan bindigar, inda suka samu nasar…

Read more »

Mutum na farko ya kamu da Cutar Coronavirus/COVID-19 a jihar Oyo
Mutum na farko ya kamu da Cutar Coronavirus/COVID-19 a jihar Oyo

Jihar Oyo ta bayyana samun mutum na farko da ya kamu da cutar Coronavirus/COVID-19.   Gwamnan jihar, Seyi Makinde ne ya tabbatar da hakan inda yace gwajin da akawa wani mutum da ake zargin na dauke da…

Read more »

Yanzu-Yanzu: An samu sabbin mutum 3 dauke da Coronavirus/COVID-19 a Najeriya
Yanzu-Yanzu: An samu sabbin mutum 3 dauke da Coronavirus/COVID-19 a Najeriya

Da Duku-Dukun safiyar yau,Lahadi an sake samun mutane 3 dauke da cutar Coronavirus/COVID-19 a Najeriya.   Mutanen an samesune a Jihar Legas inda kuma aka tabbatar da cewa sun ziyarci kasashen da cutar…

Read more »

Mutane 793 ne suka mutu a kasar Italiya, Jiya Asabar dalilin Coronavirus/COVID-19
Mutane 793 ne suka mutu a kasar Italiya, Jiya Asabar dalilin Coronavirus/COVID-19

Hukumomin kasar Italiya sun sanar da cewar ranar Sabar, 21 ga watan Maris, mutane 793 ne suka mutu sakamakon kamuwa da cutar coronavirus, abinda ya kawo adadin mutanen da suka mutu a kasar zuwa 4,825,…

Read more »

Coronavirus: Lewandowski ya bada gudunmuwar Euro miliyan daya
Coronavirus: Lewandowski ya bada gudunmuwar Euro miliyan daya

Dan kwallon Bayern Munich, Robert Lewandowski da matarsa Anna sun bayar da gudunmuwar Euro miliyan daya domin yaki da cutar coronavirus.     Sauran ‘yan wasan Munich Leon Goretzka da Joshua Kimmich su…

Read more »

Halin da Ake Ciki Kan Coronavirus/COVID-19 a Najeriya
Halin da Ake Ciki Kan Coronavirus/COVID-19 a Najeriya

A yayin da Duniya ke ci gaba da yakar cutar Coronavirus/COVID-19 Najeriya ma na iya nata kokarin dan ganin ta kare al’ummarta daga Annobar dake neman durkusar da al’amuran Duniya.   A jiya, Asabarne a…

Read more »

Hukumar kula da jiragen kasa ta dakatar da zirga zirga har zuwa wani lokaci
Hukumar kula da jiragen kasa ta dakatar da zirga zirga har zuwa wani lokaci

Hukumar da ke kula da tashoshin jiragen kasa (NRC) ta dagatar da daukan fasinjoji dake fadin kasar har zuwa wani lokaci, wanda matakin zai fara daga ranar Litinin 23 ga watan Maris 2020. Matakin dakat…

Read more »

MUSIC : Muhammad Melery : Kina Raina song 2020
MUSIC : Muhammad Melery : Kina Raina song 2020

Sauke Sabuwar Wakar Muhammad Melery Mai Suna “Kina Raina” Wakar Dai Kamar Yanda Muka Sani Ta Soyayya Ce, Inda Mawakin Yake NuNa Girman Soyyayar Ta Dake Ran Shi. Download And Enjoy DOWNLOAD MP3 Source…

Read more »

MUSIC: Lsvee Ft DJ Ab – Kudin Makaranta Ep2
MUSIC: Lsvee Ft DJ Ab – Kudin Makaranta Ep2

Sauke Wakar Lsvee Tare Da Dj Ab “ Kudin Makaranta Ep2″ Wakar Mawakin Yayita Ne Game Da Wata Baby Data Cinye Mashi Kudin Makarantar Shi . Sauke Wakar Domin Kujita DOWNLOAD MP3 Sources:hausamini.com.ng…

Read more »

Yadda aka samar da sunan Covid-19 a madadin Corona
Yadda aka samar da sunan Covid-19 a madadin Corona

Shin kasan dalilin da yasa ake kiran Corona da Covid-19 ? Hukumar lafiya wadda aka fi sani da WHO ita ce ta samar da sunan a ta bakin shugaban hukumar Tedros Adhanom Ghebreyesus wanda ya shai dawa man…

Read more »

Fati Washa ta sha kyau a wannan hoton

View this post on Instagram If you see someone without a smile give them one of yours #smileissunnah #fatimaabdullahi A post shared by Fatima Abdullahi (@washafati) on Mar 20, 2020 at 5:02pm PDT Tau…

Read more »

Wa zai maye gurbin Naziru Sarkin wakar San Kano?
Wa zai maye gurbin Naziru Sarkin wakar San Kano?

Fitaccen mawakin sarautar nan mai suna Naziru M Ahmad wanda a ke yi wa lakabi da Sarkin wakar Sarkin Kano ya yi murabus daga mukamin sa. Mawakin ya rubuta takardar yin murabus din ne a ranar Juma'ar …

Read more »

Mutum 51 kacal Adam Zango ya ke hulda da su a shafin Instgram –Adam Zango
Mutum 51 kacal Adam Zango ya ke hulda da su a shafin Instgram –Adam Zango

Shahararren mawakin Hausa, kuma tsohon jarumi a masana'antar Kannywood, Adam A Zango, ya fara bin mutane 31 kacal wanda ya zaba ya kuma yi mu'amala da su a shafin sa na sada zumunta wato Instagram. A…

Read more »

Mutu ka Raba: Adam A. Zango ya yabi matarsa

Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango kenan a wadannan hotunan inda yake yabon matarsa da cewa tana da Ilimin Boko daga Arabiyya. View this post on Instagram MUTU KA RABA MY QUEEN!! NO MAKE UP__NO …

Read more »

Coronavirus:Shugaban Rasha na shan Yabo sosai saboda Kwace lasisin kamfanonin da suka karawa abun rufe fuska kudi
Coronavirus:Shugaban Rasha na shan Yabo sosai saboda Kwace lasisin kamfanonin da suka karawa abun rufe fuska kudi

A yayin da Annobar Coronavirus ta yi kamari, jama’a kan yi amfani da abin rufe hanci da baki dan rage hadarin kamuwa da ita.   A yanzu cutar ta yi kamari sosai a yankin turai inda ta zarga kasar China…

Read more »

Amurka ta yi gwajin shu’umin makamin da ya fi sauti sauri
Amurka ta yi gwajin shu’umin makamin da ya fi sauti sauri

Amurka ta yi gwajin wani sabon makami mai linzami da aka yi wa lakabi da ‘Hypersonic Missile’ wanda ke iya mamaye makaman abokan gaba duk inda suke kuma ya hana su tasiri.   Ma’aikatar Tsaron kasar ta…

Read more »

Coronavirus/COVID-19: Mu ba zamu hana ayyukan addini ko rufe makarantu ba>>Gwamanatin jihar Edo
Coronavirus/COVID-19: Mu ba zamu hana ayyukan addini ko rufe makarantu ba>>Gwamanatin jihar Edo

Gwamnan jihar Edo,Godwim Obaseki ya bayyana cewa a yanzu jiharsa ba zata dakatar da ayyukan Ibada ba ko kuma rufe makarantu ba.   Gwamnan ya bayyana hakane a jiya, Juma’a, 20 ga watan Maris na shekara…

Read more »

WHO ta ja hankulan matasa cewa su yi hankali da Coronavirus/COVID-19 dan zuma zata iya musu illa
WHO ta ja hankulan matasa cewa su yi hankali da Coronavirus/COVID-19 dan zuma zata iya musu illa

Hukumar lafiya ta Duniya, WHO ta bayyana cewa, matasa su yi hankali da cutar Coronavirus/COVID-19 saboda suma zata iya kamasu ta kwantar dasu, watakila ma har ta kaisu ga halaka.   WHO ta yi wannan ki…

Read more »

Kowanne Dan Najeriya Zai Iya Karbar Bashin Gina Gida
Kowanne Dan Najeriya Zai Iya Karbar Bashin Gina Gida

Baya ga rashin mota ko babur, babban abinda da kan takura wa masu karamin karfi a birane musamman ma’aikata shi ne rashin muhallin kansu.     Rashin mallakar muhalli na sa masu karamin karfi tara akas…

Read more »

Coronavirus: Dokoki 5 da El-Rufai ya Kakaba wa mutanen Kaduna
Coronavirus: Dokoki 5 da El-Rufai ya Kakaba wa mutanen Kaduna

Gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da hana manyan gangami da tarukka a fadin jihar.   Hatta salloli a masallatai da tarukkan bauta a Coci-coci duk an hana.   A takarda da gwamnan jihar Nasir El-Rufai ya …

Read more »

Oshiomhole ya gabatarwa shugaba Buhari Ajimobi a matsayin sabon mataimakinsa
Oshiomhole ya gabatarwa shugaba Buhari Ajimobi a matsayin sabon mataimakinsa

Shugaban jam’iyyar APC,  Adams Oshiomhole ya gabatarwa da shugaban kasa, Muhammad Buhari da Sabon mataimakinshi, Tsohon gwamnan jihar Oyo, Sirikin Gwamnan Kano,Sanata Abiola Ajimobi.   Oshiomhole ya b…

Read more »

COVID19 yakin tattalin arzikine tsakanin Amurka da Chana inji shehun malami>>> Sani Yahaya Jingir
COVID19 yakin tattalin arzikine tsakanin Amurka da Chana inji shehun malami>>> Sani Yahaya Jingir

Shugaban Majalisar shura na malamai na kasa , na kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Ikamatis Sunnsh (JIBWIS), Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya yi kira ga gwamnatocin tarayya da na jihohi da kar su hana…

Read more »

Kasar Italiya na ganin tashin hankali: Coronavirus/Covid-19 ta kashe mutane 627 a kwana daya
Kasar Italiya na ganin tashin hankali: Coronavirus/Covid-19 ta kashe mutane 627 a kwana daya

Hukumomin Kasar Italiya sun ce, yau juma’a mutane 627 suka mutu sakamakon kamuwa da cutar Coronavirus ko kuma COVID-19 abin da ya kawo adadin mutanen da suka mutu a kasar zuwa 4,032.   Alkaluman mutan…

Read more »

Yawa Kanwarsa fyade har ta Mutu bayan da ya sha maganin karfin maza
Yawa Kanwarsa fyade har ta Mutu bayan da ya sha maganin karfin maza

Wani matashi dan kimanin shekaru 30 me suna Larry da ya sha maganin karfin maza yawa kanwarsa fyade har sai da ta mutu.   Lamarin ya farune a karamar hukumar Ezza ta kudu dake jihar Ebonyi, 14 ga wata…

Read more »

Bidiyon wasu ‘yan matan Arewa dake rawa ya jawo cece-kuce

Wasu ‘yan matan Arewa 2 da suka dora wani bidiyonsu a shafin sada zumuntar Twitter suna rawa ya dauki hankula sosai inda akaita cece-kuce akansa.   Lamarin dai ya jawo maudu’in Arewa Twitter ya dauki …

Read more »

Sarki Sanusi ya jagoranci zikirin Juma’a a gidansa dake Legas

Mai Martaba toshon Sarkin Kano,Muhammad Sanusi II Yayin Zaman Zikirin Wazifa a yammacin Juma’a a gidan sa dake garin Lagos.         © hutudole …

Read more »

Coronavirus: Ministocina na aiki ba dare ba Rana>>Buhari
Coronavirus: Ministocina na aiki ba dare ba Rana>>Buhari

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce yana da “cikakken kwarin gwiwa” kan ministoci da jami’an lafiyar kasar a yakin da Najeriya ke yi da cutar coronavirus.   Wannan magana ta shugaban na zuwa ne y…

Read more »

Kayataccen hoton Yakubu Muhammad da ‘ya’yansa
Kayataccen hoton Yakubu Muhammad da ‘ya’yansa

Tauraron fina-finan Hausa kuma mawaki, Yakubu Muhammad kenan a wannan kayataccen hoton nasa tare da ‘ya’yanshi yayin da suka sha kwalliyar Juma’a a jiya.   Sun haskaka muna musu fatan Alheri.   © hutu…

Read more »

Komawa Ga Allah Shine Hanyar Da Za Ta Kawo Karshen Coronavirus>>Dino Malaye
Komawa Ga Allah Shine Hanyar Da Za Ta Kawo Karshen Coronavirus>>Dino Malaye

Tsohon Sanata ya bayyana haka ne, a shafinsa na Twitter inda ya ce maganin cutar corona virus, ba wai sa abun rufe hanci ko wanke hannu ba ne, hanya guda daya ita ce mutane su koma ga Allah.   Bayan y…

Read more »

Halin da ake ciki kan Coronavirus/COVID-19 a Najeriya
Halin da ake ciki kan Coronavirus/COVID-19 a Najeriya

A yayin da ake ci gaba da fama da annobar cutar Coronavirus/COVID-19 data addabi Duniya Najeriya ma ta dukufa dan ganin ta magance yaduwar cutar.   Gwamnan Jihar Legas Sanwo Olu ya bayyana cewa mutane…

Read more »

Alamomi sunfara nuna cewa an fara samun cigaba akan yaki da cutar COVID19 a kasar sin
Alamomi sunfara nuna cewa an fara samun cigaba akan yaki da cutar COVID19 a kasar sin

Alamomi sunfara nuna cewa an fara samun cigaba akan yaki da cutar COVID19 a kasar sin inda bayanai suka nuna ba a kara samun wanda ya kara kamuwa da cutar ba. Hedikwatar cutar Corona Covid19 wato birn…

Read more »

Bidiyo : Bansan Dalilin Da Yasa Afakallahu Ake Karata A Kotu ba - Babban Chinedu

Wannan wani sabon bidiyo ne da babban chinedu yafitar bayan jiya ne wata kotu ta aikawa da Babban Chinedu sammaci. Wanda ya kara yin  wani jawabi sosai akan wannan rigimar tasu . Ga dai Bidiyon nan k…

Read more »

Hotuna:Likitoci da masu jinya sun hada kai wajan kiran zama a Gida

Likitoci da masu jinya a fadin Duniya sun hada kai wajan yin kira ga mutane, musamman a kasashen da cutar Coronavirus/COVID-19 ta yi tsanani kan su zauna a Gida, musamman wanda ake tsammanin na dauke …

Read more »
 
Top