Jigo a jam’iyyar APC a jihar Kano ya yaba wa Ganduje kan daukar ma’aikata 7,500
Jigo a jam’iyyar APC a jihar Kano ya yaba wa Ganduje kan daukar ma’aikata 7,500

Wani jigo a jam’iyyar  (APC) a Kano, Alhaji Musa Danbirni, ya bayyana Namijin kokarin  gwamna Abdullahi Umar Ganduje na daukar ma’aikata 7,500 a duk kananan hukumomin jihar 44 a matsayin “babban matak…

Read more »

VIDEO + AUDIO : Hamisu Breaker - Tubali

A yau ma mun sake zo muku da wata wakar fasihin mawakin nan hamisu Breaker mai suna "Tubali" wannan wakar itama dai ba'a magana kunsa wanene mawakin ba sai an gayamuku ba. Wanda yayi videon wakar duk…

Read more »

Masu Garkuwa Da Mutane A Sokoto Sun Kashe Yaro Dan Shekara Shida Da Suka Yi Garkuwa Da Shi Kafin A Kawo Kudin Fansarsa
Masu Garkuwa Da Mutane A Sokoto Sun Kashe Yaro Dan Shekara Shida Da Suka Yi Garkuwa Da Shi Kafin A Kawo Kudin Fansarsa

‘Yan uwa da dangin wani yaro Usman Sanusi Abdullahi Maikano sun shiga jimami sakamakon tsintar gawar yaron dan kimanin shekara shida zuwa bakwai da aka tsinci gawar sa a unguwar su ta Farkon Idi dake …

Read more »

Saudi Arabia ta bude Masallatan ta bayan tsaftace su daga coronavirus
Saudi Arabia ta bude Masallatan ta bayan tsaftace su daga coronavirus

Hukumomin Saudi Arabia yau juma’a sun bude Masallatan da suka fi kima a Duniyar Musulmi wato Ka’abah dake Makkah da kuma Masallachin Annabi Muhammad (SAW) dake Madinah domin cigaba da gudanar da ibada…

Read more »

JIGAWA: Majalisa ta dakatar da mamban da ya ingiza matasa suka yi wa tawagar gwamna dabanci
JIGAWA: Majalisa ta dakatar da mamban da ya ingiza matasa suka yi wa tawagar gwamna dabanci

Kakakin majalisar Jigawa ya bayyana a zauren majalisar cewa majalisar ta dakatar da dan majalisar dake wakiltar Gumel, Sani Isyaku a dalilin zargin yi wa tawagar gwamna dabanci.   Kakakin majalisar Id…

Read more »

Bidiyo : Sheikh Aminu Daurawa Yayi Raddi mai Zafi kan Matashin Da Ya Zagi Annabi a Kano

A jiya ranar juma'a a hudubar Sheikh Aminu Ibrahim daurawa wanda yayi raddi akan wanda ya Zagi manzon Allah s.a.w a jahar kano. Wanda shi wannan yaro dan hakika ne wanda ake kira yan faira masu da'aw…

Read more »

APC ta kira taron gaggawa na masu ruwa da tsaki
APC ta kira taron gaggawa na masu ruwa da tsaki

Jam’iyyar APC ta kira taron masu ruwa da tsaki NEC na gaggawa a ranar 17 ga Mayu Mataimakin Sakatare  Jam’iyyar APC na kasa Cif Victor Giadom ne,  ya ba da sanarwar babban taron gaggawa na kwamitin za…

Read more »

Facebook ya rufe wasu ofisoshi dan kare lafiyar ma’aikatansa
Facebook ya rufe wasu ofisoshi dan kare lafiyar ma’aikatansa

Kamfanin Facebook Ya rufe wasu ofishoshin sa dake Landan da wani bangare a singapore, domin tambatar da kare lafiyar ma’aikatan sa, Matakin ya biyo bayan samun daya daga cikin ma’aikan kamfanin da ya …

Read more »

BIAFRA: Nnamdi Kanu zai jagoranci tattakin mutane miliyan 1 a Amurka
BIAFRA: Nnamdi Kanu zai jagoranci tattakin mutane miliyan 1 a Amurka

Jagoran haramtacciyar kasar Biafra (IPOB) Mazi Nnamdi Kano zai jagoranci tattakin mutum milliyan daya a ranar 20 ga watan Yuni a Washington dake kasar Amurka, a kan zargin zalunci da cin zarafin Biafr…

Read more »

Innalillahi Abduljabbar Yayi Mummunar Magana Akan Annabi S.A.W Wallahi Karshen Duniya Yazo😭😭😭
Innalillahi Abduljabbar Yayi Mummunar Magana Akan Annabi S.A.W Wallahi Karshen Duniya Yazo😭😭😭

via …

Read more »

Yadda Boko Haram suka kashe ’yan sanda 6 a Dapchi
Yadda Boko Haram suka kashe ’yan sanda 6 a Dapchi

Boko Haram sun kai hari a Dapchi, inda suka kashe wasu ’yan sanda 6. Haka Babban Sakataren Hukumar Agajin Gaggawa ta Jihar Yobe (SEMA), Mohammed Goje ya bayyana.   Goje ya ce Boko Haram sun kai harin …

Read more »

Magidanci ya kashe kansa bayan rashin jituwa da Matarsa
Magidanci ya kashe kansa bayan rashin jituwa da Matarsa

Wani mutum dan shekaru 47, Samuel Nweke, ya kashe kansa bayan Sun samu rashin jituwa da matar sa. Lamarin ya faru ne a Awada, karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra. Jaridar The Nation ta ra…

Read more »

Na saki Kari:Ighalo ya Karyata hasashen da nai masa cewa bazai tabuka abin azo a gani ba>>Ferdinand
Na saki Kari:Ighalo ya Karyata hasashen da nai masa cewa bazai tabuka abin azo a gani ba>>Ferdinand

Tsohon dan wasan baya na Manchester United Rio Ferdinand yace odion ighalo ya karyata shi kan hasashen da yayi na cewa bai cancanci wasa a kungiyar ba Ferdinand yana magana ne a BT Sport, ayayin da ig…

Read more »

Aminu Dantata ya jewa Sarkin Kano Gaisuwa

Attajiri Aminu Dantata Ya Ziyarci Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II A Fadarsa Domin Yi Masa Ta’aziyyar Rasuwar Kannan Mahaifinsa, Ambasada Ado Sansui Da Hajiya Hauwa Sanusi.   © hutudole …

Read more »

Corona: Ana ci gaba da buga wasannin kwallo babu ‘yan kallo
Corona: Ana ci gaba da buga wasannin kwallo babu ‘yan kallo

A kokarin da gwamnatin Spaniya take yi na dakile yaduwar cutar Corona (Covid-19), ta hana mutane shiga kallon wasan da za a buga da kungiyoyin da suka fito daga kasashen da ake fama da cutar.   A wann…

Read more »
 
Top