Wannan hotunan na maryma gidado ya janyo mata zagin iyaye da kuma Allah Wadai na irin shigar da tayi...

Yakuma janyo cece kuce matuka to mudai saidai muce Allah ya kara shirya mana zuriya..

Ga dai hotun nata..





Gadai yadda mutane suketa surutai akan hotunan nata..




Post a Comment

 
Top