NA SIYYAH DAGA BAKI MAI AL BARKA AL SHAIK ALHAJI IBRAHIM INYASS RTA yace

>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>







yadda zaka kubutarda zuciyarka daga hassada ko girman kai yake cewa
(1) dabi atun sharri !!

yace dabi,a guda biyu sharrine gamaiyinsu da maisu kuma
su uzzani bilhaqqi wal kalaq

(1) MUMMUNAR FAHIMTA GA ALLAH DA HALITTU

rauyatul fadalu linnafsika alayyal gair
YACE KADINGA GANIN KAI KAFIKOWA
fa izara aita insanan inma anyakuna shehu yace idan kaga mutun dolene yazamo

(1) akbaru minka au as,ara au afqara au agni au ilma au ajahala !!!!

SHEHU YACE KOYA GIRMEKA KO KAGIRME MASA KO YAFIKA TALAUCI KOYA FIKA WADATA KO YA FIKA ILMI KO YA FIKA JAHILCI.

WANNAN DOLENE
kaga Wanda yafika daya acikin wayannan da aka kaw

SHEHU YACE fa izkana akbara minka faqul

IDAN YA GIRME MAKA TO GA KALLON DAZAKAI YIMAS

SHEHU YACE saikace haza afdalu minni faqad fa ala kasiru mina dala ati malam aqfal.

RTASAIKA GODE WA ALLAH KACE WANNAN YAFINI SABIDA YA AIKATA AIKIN ALKAIRI DAYAWA WANDA NI BAN AIKATASHIBA KAWUCE

wa,iza ra,aita asqara minka faqal IDAN kaga Wanda kagirma saikace dashi
haza afdala minniy ma fa ala kasiran minan zunuba lissaqara sina.

RTA SAIKACE MASA WANNAN BAI KAINIBA SABIDA BAI AIKATA ZUNUBI DAYAWABA SABIDA QARAN CIN SHEKARUNSA ,,

wannan SHEHU RTA yana koyardamu halayene masukyau Wanda kuma dama musulunci akansu yake kuma ahaka zaitatafiya insha allahu anan zamu tsaya SABIDA yanayi da lokaci na azumi komadai yane mumasoya.

SHEHU ne kuma muna fatan Allah yatsaya mana cikin tafiyar badan munkaiba badan mun isaba albarkar shimmar shehun RTA

Post a Comment

 
Top