Wannan wata sabuwa gasa ce wanda dauda kahutu rarara ya sanya gasa wanda duk yace wannan gasar zai samu Dankareriyar mota da kujerar hajji da umrah. Wanda a cikin faifan wannan bidiyo ya fadi duk yad…
Wannan wata sabuwa gasa ce wanda dauda kahutu rarara ya sanya gasa wanda duk yace wannan gasar zai samu Dankareriyar mota da kujerar hajji da umrah. Wanda a cikin faifan wannan bidiyo ya fadi duk yad…
Babban bankin kasa ya ware kusan Naira billiyan 22 don dawo da komadar masana’antar shirya fina-finai ta Nollywood da Kannywood tare da mawaka. Bankin ya ware wadannan kudade a matsayin bashi daza a n…
Gwamnatin tarayya ta sanar da dakatar da daukar sabbin ma’aikata da maye gurbin ma’aikata har sai nan da zuwa wani lokaci idan al’amura suka daidaita. Ministan kudi da tsare-tsaren kasa,Zainab Ahmad…
Ministan kiwon Lafiyar Nijeriya, Osagie Ehanire ya bayyana cewa jaririya ‘yar sati shida na cikin karin mutane biyar da suka kamu da cutar coronavirus a Nijeriya. Ehanire ya bayyana haka ne ga manema …
Tsohowa mai kimanin shekaru 103 yar asalin kasar Iran ta warke daga cutar corona. Tsohuwar dai an bayyana ita ce mafi tsofa da takamu da cutar covid19 kuma ta samu sauki cikin sati daya. Duk kuwa da y…
Babban Limamin kasar Ghanar Shaikh Nuhu Sharubutu, ya karyata labarin da wasu kafafan sadarwa ta yanar gizo ke yadawa cewa malamin ya ce, ya halartawa musulmi su shagiya domin maganin cutar coronaviru…
Shugaban kungiyar Izala ta JIBWIS Sheikh Abdullahi Bala Lau ya ce ya kamata gwamnatin Najeriya ta dauki duk matakan da su ka zama wajibi kamar sauran kasashen duniya wajen rigakafin cutar coronavirus,…
Yayin da gwamnatin Najeriya ke kokarin ganin ta hana yaduwar cutar coronavirus a kasar nan kungiyar likitoci (ARD) reshen Abuja sun fara yajin aiki. Kungiyar ta sanar da fara yajin aikin ne ranar Ta…
Yayin da kasashen duniya suka dukufa wajen daukar matakan kariya daga yaduwar cutar coronavirus, kwararru sun yi gargadin cewa kyallayen da ake amfani da su don rufe baki da hanci da kuma safar hannu …
An samu labari daga ESPN cewa dan wasan gaba na Paris saint German Neymar ya bar kasar Faransa tare da Tiago Silva sun koma kasar su ta asali wato Brazil saboda annobar cutar Covid-19. PSG ta baiwa ga…
A ranar Laraba ministan Lafiya Osagie Ehanire ya bayyana samun karin mutane 5 dake dauke da cutar Coronavirus/COVID-19 wanda hakan ya kawo yawan wanda ke dauke da cutar mutum 8 kenan da aka Samu a Naj…
A yayin da cutar Coronavirus ke kara kamari tsakanin Al’ummar Duniya. Ta shigo Najeriya harma cikin yankin Arewa inda aka samu Rahoto na farko a Katsina. Wata baiwar Allah me fatutukar hidimtawa Al’…
Tauraron mawakin Hausa kuma Jarumi, Umar M. Shareef ya bayyana sabuwar wakarshi wadda ta kasance ta biyu daya saka a shekarar 2020. Ya sakawa wakar sunan “Wa zan ba kaina” Wakar na cikin Album din…
Wadannan hotunan Yanda ake aikin gina gadar Dangi dake Kanoce wadda gwamnatin jihar, karkashin gwamna Abdullahi Umar Ganduje take ginawa. Ana gab da kammala aikin ginin gadar kamar yanda Rahotanni s…