Daga El-Hajeej Hotoro Maje Amaryar Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II (Wacce ita ce ta hudu) ta tare bayan Shekara hudu da daurin Aure. An kawo Amarya Gimbiya Sa’adatu Barkindo Mustapha f…
Daga El-Hajeej Hotoro Maje Amaryar Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II (Wacce ita ce ta hudu) ta tare bayan Shekara hudu da daurin Aure. An kawo Amarya Gimbiya Sa’adatu Barkindo Mustapha f…
Yaya a wurin Sheik Ibrahim El-zakzaky Shugaban kungiyar Islamic Movement of Nigeria (IMN) wadda aka fi sani da Shi’a, Sheikh Muhammad Sani Yakub ya yi fashin baki a kan haramta ayyukan shi’a inda ya …
a wannan makon na juya akalar shafin na ciwon ‘ya mace ga wasu abubuwa da ya kamata mu kula da su a cikin zamantakewarmu domin kyautata jin dadin zaman namu. Yana daga cikin abin da ya dace mu kula d…
Wata Sabuwa: Rikici Ya Barke Tsakanin Adam A Zango Da Ali Artwork shiga kan wannan jan rubutun dake kasa domin saukarda videon zuwa kan wayarku ku kalla. Download Video Now…
Shugaban Kungiyar Izala ta JIBWIS a Najeriya Shaikh Abdullahi Bala Lau ya ce ya kamata gwamnatin Najeriya ta yi wa jagoran 'yan Shi'a Shaikh Ibrahim Zakzaky adalci. Malamin addinin ya bayyana hakan n…
Via:- Garkuwan Magabata Diyar madugun Shi'a a Nigeria mai suna Suhaila Ibrahim Al-zakzaky wacce ke zaune a kasar waje, ta aikowa yan Shi'a masu biyar addinin ubanta (Shi'a) ido rufe tana umurtarsu da…
Masha Allah jaruma fati washa itama tana daga cikin masu dauke rahami a wannan shekara tana wajen aikin hajji Allah ya karbi ibada amen. ©HausaLoaded …
Ita ma wannan wakar mai suna "KWALELWNKU" idan kana bahaushe kaji wannan kalma nasan kasan zancen To shi dai an apc din Sakkwato nasan zancen abinda ake nufi idan ma baka gane ba to ka saurari wanna…
A yau din nan mun samu labarin cewa wani dan daudu mai suna yakubu Daga jos yana amfani da wasu numbobin waya da yake cewa mutane nafisa abdullahi ce kuma ya iya muryata yana karba kudi daga hannun j…
A yau na zo muku da sabuwa wakar aminu Dumbulum wanda ya rera akan tafiyarsu ta kwankwasiyya wanda a cikin wakar ya nuna irin soyayyar da ke tsakaninsu da jagoransu na kwankwasiyya wata Dr.Rabiu Musa…
Daga Mukhtar Haliru Tambuwal Sokoto Majalisar Mai Alfarma Sarkin Musulmi, ta ayyana yau Juma'a 2/8/2019 a matsayin daya ga watan Zulhijja 1440, inda za a yi hawan Arfa ranar Asabar 9 ga watan Zuljih…
Duk da ba kasafai mata ke cin amanar aure ba idan aka kwatanta da maza, kuma ba kasafai ake kama su ba idan har ba cigaba suka yi da aikata hakan ba, akwai wasu dalilai dake saka mata cin amanar maza…
Assalamu alaikum warahamatullah a yau kam munzo muku da sabon wani muhimmanci ga jarumai mata fim din hausa. Wannan sako yana da muhimmanci sosai da Yakamata su sani harda al'ummar musulmi. Ga bidiyo…