![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEicKi_jvEQU9KKpTvmCokmueVxIyAhc9frJpHlrbHVtUNG62_v_uV8PlkHyMKFydwzQPV80Ox5lLJGhncPbga2NAn_DcRmYnNPmoBzT7eYm4VqklFePrpRysuIUWPmz-pAEnExypbXFBLKW/s1600/ic-7783.jpg)
Tauraruwar me sayar da kayan mata, Jaruma ta baiwa tauraron fina-finan Hausa kuma mawaki, Adam A. Zango gudummuwar Naira dubu rai 500 a matsayin gudummuwar auren da zai yi kwanannan.
A sakon data fitar ta shafinta na dandalin sada zumunta, Jaruma ta bayyana cewa ba ita tafi kowa kudi ba a Najeriya amma takan yi iya bakin kokarinta wajan bayar da kyauta.
Adamun shima ya nuna godiyarshi inda yace shiyasa yace ce mata Oga.
Post a Comment