Za a gwada allurar riga-kafin Corona a karon farko a Washington
Za a gwada allurar riga-kafin Corona a karon farko a Washington

A karon farko a birnin Washington na Amurka za a gwada allurar riga-kafin cutar Corona da aka samar a kasar.   Kamfanin dillancin labarai na AP dake Amurka ya rawaito wasu jami’an gwamnatin kasar na c…

Read more »

Alh Tanko Yakasai ya fadi dalilin da yasa aka tsige tsohon sarkin kano
Alh Tanko Yakasai ya fadi dalilin da yasa aka tsige tsohon sarkin kano

Alhaji Tanko Yakasai, shahrarran dan siyasa ne a Arewa dama kasa baki daya kuma daya daga cikin wadanda suka kirkiri Arewa Consultative Forum, a tattaunawar da Jaridar Punch tai dashi a ranar lahadi, …

Read more »

Ya kashe abokinsa saboda ya nemi yin luwadi da shi
Ya kashe abokinsa saboda ya nemi yin luwadi da shi

Wani matashi da ake zargi da kashe abokinsa da suka hadu ta kafar sada zumunta ta Facebook ya shaida cewa, ya kashe abokinsa ne saboda ya matsa lallai sai ya yi luwadi da shi.   Wanda ake zargin mai s…

Read more »

Cire Sarkin Kano Ya Tona Asirin ‘Yan Arewacin Najeriya>>Solomon Dalung
Cire Sarkin Kano Ya Tona Asirin ‘Yan Arewacin Najeriya>>Solomon Dalung

A Najeriya shugabanin Kungiyoyi sun kalubalanci Majalisar dokokin Kasar da ta gaggauta yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya gyara ta yadda zai hana gwamnoni da ‘yan majalisun jihohi cire Sarki mai dara…

Read more »

CORONAVIRUS: Masu shan taba Sigari ko shakar hayakin ta sun fi zama cikin hadarin kamuwa da cutar>>WHO
CORONAVIRUS: Masu shan taba Sigari ko shakar hayakin ta sun fi zama cikin hadarin kamuwa da cutar>>WHO

Yayin da masana kimiya ke gudanar da bincike domin samun kyakkawar fahimtar cutar Coronavirus kungiyar kiwon lafiya ta duniya (WHO) ta yi kira ga mutane musamman masu shan taba ko masu shakar hayakin …

Read more »

Kotun daukaka kara ta mayar da Oshiomhole a matsayin shugaban APC: Ya kira taron gaggawa
Kotun daukaka kara ta mayar da Oshiomhole a matsayin shugaban APC: Ya kira taron gaggawa

Kotun daukaka kara dake babban birnin tarayya,Abuja a Ranar Litinin,16 ga watan Maris ta mayar da Adams Oshiomhole a matsayin shugaban jam’iyyar APC inda ta yi watsi da hukuncin babbar kotun gwamnatin…

Read more »

Daliban Kano a Sudan sun nemi a dawo dasu gida saboda Coronavirus
Daliban Kano a Sudan sun nemi a dawo dasu gida saboda Coronavirus

Kungiyar iyayen dalibai ‘yan asalin jihar Kano dake karantar likitanci a kasar Sudan ta nemi gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje kan ya taimaka musu wajen dawowa da daliban Kano gida daga …

Read more »

Baka burgemu ba sai ka bude sabuwar Masarauta ka nada Sanusi II Sarki>>Jam’iyyar APC reshen jihar Kano ta gayawa Gwamnan Kaduna
Baka burgemu ba sai ka bude sabuwar Masarauta ka nada Sanusi II Sarki>>Jam’iyyar APC reshen jihar Kano ta gayawa Gwamnan Kaduna

Jam’iyyar APC reshen jihar Kano ta baiwa gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai shawarar cewa tunda dai yana son tsohon sarkin Kano,Muhammad Sanusi II haka to abinda zai yi shine kawai ya b…

Read more »

‘Yan Majalisar Da Aka Dakatar a Kano Sun Ce Basu Dakatu Ba
‘Yan Majalisar Da Aka Dakatar a Kano Sun Ce Basu Dakatu Ba

Bayan da majalisar dokoki ta jihar Kano ta dakatar da wasu ‘yan majalisar su biyar na tsawon watanni shida, ‘yan majalisar da abin ya shafa sun ce ba su koru ba.   Wasu masu nazarin kimiyyar siyasa su…

Read more »

JAMB ta saki sakamakon jarabawar 2020
JAMB ta saki sakamakon jarabawar 2020

Hukumar shirya jarabawar shiga jami’a ta JAMB ta bayyana cewa ta saki sakamakon jarabawar da aka rubuta ta 2020.   Hukumar ta bayyana cewa ta saki sakamakon jarabawar farko da dalibai suka rubuta rana…

Read more »

Pogba ya kafa gidauniyar yaki da Coronavirus
Pogba ya kafa gidauniyar yaki da Coronavirus

Shahararren dan wasan Manchester United Paul Pogba ya kafa wata gidauniya don tara kudin yaki da cutar coronavirus.   Wannan cuta dai ta karade duniya, inda yanzu haka ta harbi mutane 167,000, tare da…

Read more »

Gwamnan jihar legas ya kaiwa shugaban kasa hotunan fashewar bututu da ya afku
Gwamnan jihar legas ya kaiwa shugaban kasa hotunan fashewar bututu da ya afku

Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya dauki hotunan fashewar iskar gas wanda ya yi sanadin rayuka 20 a cikin jihar ga Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, a Abuja. Gwamnan ya sanar da hakan ne a wani…

Read more »

Gamayyar Sarakunan jihar Ekiti sun bayyana aniyarsu ta kaiwa Sarki Sanusi II ziyarar nuna goyon baya
Gamayyar Sarakunan jihar Ekiti sun bayyana aniyarsu ta kaiwa Sarki Sanusi II ziyarar nuna goyon baya

Wata kungiyar gamayyar masu rike da masarautun gargajiya na jihar Ekiti da ake kira da suna Mogajis ta bayyana cewa zata kaiwa tsohon sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ziyarar nuna goyon baya.   Kungiya…

Read more »

Wani Dan Jihar Katsina Ya Gudu Ya Bar Matansa Tun Daga Lokacin Da Suka Zabi Buhari A Zaben 2015
Wani Dan Jihar Katsina Ya Gudu Ya Bar Matansa Tun Daga Lokacin Da Suka Zabi Buhari A Zaben 2015

Sama da shekaru biyar kenan wani magidanci Bakatsine da aka bayyana sunansa a matsayin Babangida Dan Kyadi ya gudu ya bar matan sa saboda sun zabi shugaban kasa Muhammadu Buhari a zaben 2015.   Haka k…

Read more »

Ighalo ya amince a zabtare albashinsa don ci gaba da zama a Manchester United
Ighalo ya amince a zabtare albashinsa don ci gaba da zama a Manchester United

Jaridar Mail ta rawito cewa, dan wasan Manchester United kuma dan asalin Najeriya, Odion Ighalo ya amince a zabtare Pam miliyan 6 daga cikin albashinsa domin ci gaba da zaman din-din-din a kungiyar ta…

Read more »
 
Top