Duniyar Wasanni: A Rana irin ta yau a shekarar 2012, Lionel Messi ya zama ɗan wasa na farko a tarihin gasar zakarun Turai wanda ya zira kwallaye 5 ko fiye a wasan da Barcelona ta doke Bayer Leverkuse…
Duniyar Wasanni: A Rana irin ta yau a shekarar 2012, Lionel Messi ya zama ɗan wasa na farko a tarihin gasar zakarun Turai wanda ya zira kwallaye 5 ko fiye a wasan da Barcelona ta doke Bayer Leverkuse…
Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi kenan a wadannan hotunan nata data haskaka data dauka a kasar waje inda ta je shakatawa. Tubarkallah muna mata fatan Alheri. View this post on Instagr…
Tauraruwar fina-finan Hausa, Hadiza Gabon kenan a wannan hoton nata data sha kyau sosai. Tubarkallah, muna mata fatan Alheri. View this post on Instagram Il est bon de parler, et meilleur de se ta…
Duk da yawan kashe-kashen sojoji da fararen hula da ‘yan tawaye ke yi a yankin Arewa maso Gabas, Shugaban Kwamitin Cigaban Arewa Maso Gabas (NEDC), Manjo-Janar Paul Tarfa (retd), ya yi hasashen cewa z…
Babbar kotun jihar Kano ta yanke hukunci ga wata mata mai suna Saude Yahya ‘yar asalin garin Utai a karamar hukumar Wudil, da ake zargi da hallaka jaririn da ta haifa. Ana zargin Saude Yahya da samu…
Dokar hana kiran sallah, Birnin paterson dake jahar New Jersey a murka ta cire dokar hana kiran Sallah a Lasifika. An kaddamar da sabuwar dokar ne, ko da yake har zuwa yanzu dokar bata fara aiki ba sa…
Lamarin ya farune a ranar Juma’a, a unguwar Dan rimi, Rijiyar Lemo dake Jihar Kano. Jami’in hulda da jama’a na ofishin kashe gobara Alhaji Sa’idu Muhammad ne ya shaidawa manema labarai, wanda ya tabba…
Wani jigo a jam’iyyar (APC) a Kano, Alhaji Musa Danbirni, ya bayyana Namijin kokarin gwamna Abdullahi Umar Ganduje na daukar ma’aikata 7,500 a duk kananan hukumomin jihar 44 a matsayin “babban matak…
A yau ma mun sake zo muku da wata wakar fasihin mawakin nan hamisu Breaker mai suna "Tubali" wannan wakar itama dai ba'a magana kunsa wanene mawakin ba sai an gayamuku ba. Wanda yayi videon wakar duk…
‘Yan uwa da dangin wani yaro Usman Sanusi Abdullahi Maikano sun shiga jimami sakamakon tsintar gawar yaron dan kimanin shekara shida zuwa bakwai da aka tsinci gawar sa a unguwar su ta Farkon Idi dake …
Hukumomin Saudi Arabia yau juma’a sun bude Masallatan da suka fi kima a Duniyar Musulmi wato Ka’abah dake Makkah da kuma Masallachin Annabi Muhammad (SAW) dake Madinah domin cigaba da gudanar da ibada…
Kakakin majalisar Jigawa ya bayyana a zauren majalisar cewa majalisar ta dakatar da dan majalisar dake wakiltar Gumel, Sani Isyaku a dalilin zargin yi wa tawagar gwamna dabanci. Kakakin majalisar Id…
A jiya ranar juma'a a hudubar Sheikh Aminu Ibrahim daurawa wanda yayi raddi akan wanda ya Zagi manzon Allah s.a.w a jahar kano. Wanda shi wannan yaro dan hakika ne wanda ake kira yan faira masu da'aw…
Jam’iyyar APC ta kira taron masu ruwa da tsaki NEC na gaggawa a ranar 17 ga Mayu Mataimakin Sakatare Jam’iyyar APC na kasa Cif Victor Giadom ne, ya ba da sanarwar babban taron gaggawa na kwamitin za…
Kamfanin Facebook Ya rufe wasu ofishoshin sa dake Landan da wani bangare a singapore, domin tambatar da kare lafiyar ma’aikatan sa, Matakin ya biyo bayan samun daya daga cikin ma’aikan kamfanin da ya …