APC: Adams Oshiomhole ya daukaka kara
APC: Adams Oshiomhole ya daukaka kara

Shugaban jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya Adams Oshiomhole ya daukaka kara bayan hukuncin wata kotu da ya sauke shi daga mukaminsa a ranar...

Read more »

Na kusa kuka a lokacin da na ke raba kayan agaji ga ’yan gudun hijira>>Gwamna Zulum
Na kusa kuka a lokacin da na ke raba kayan agaji ga ’yan gudun hijira>>Gwamna Zulum

Gwamna Babagana Zulum ya bayyana cewa kiris ya rage da ya barke da kuka, a lokacin da ya ke raba kayan agajin jinkai da dimbin masu gudun hi...

Read more »

A Gudanar Da Addu’o’i Kan Coronavirus>>Sarkin Musulmi
A Gudanar Da Addu’o’i Kan Coronavirus>>Sarkin Musulmi

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar (Na Uku), ya bukaci da a gudanar da addu’o’i na musamman kan cutar Coronavirus, wacce ta a...

Read more »

Masu Garkuwa Da Mutane Sun Sace Wasu ‘Yan Agajin Izala Guda Biyu ‘Yan Gida Daya A Zamfara
Masu Garkuwa Da Mutane Sun Sace Wasu ‘Yan Agajin Izala Guda Biyu ‘Yan Gida Daya A Zamfara

INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN Masu garkuwa da mutane sun yi garkuwa da ‘yan agajin kungiyar Izalah reshen Talata Mafara guda biyu ‘ya...

Read more »

Coronavirus na barazana ga hanyoyin kudin shigar Najeriya, Mai yiyuwa gwamnati ta sake duba kasafin kudin 2020
Coronavirus na barazana ga hanyoyin kudin shigar Najeriya, Mai yiyuwa gwamnati ta sake duba kasafin kudin 2020

Cutar coronavirus mai saurin yaduwa, na barazana ga hanyoyin samun kudin shiga na Najeriya.  a sakamakon haka , mai yiwuwa Gwamnatin Tara...

Read more »

Yayan Tsohon Mijin Momee Gombe Yafadi Gaskiyar zargin Da'ake Musu Da Hamisu Breaker
Yayan Tsohon Mijin Momee Gombe Yafadi Gaskiyar zargin Da'ake Musu Da Hamisu Breaker

Wannan wani hira ce dan ankayi da yayan adamu fasaha wanda shine tsohon mijin momee Gombe wanda yanzu haka auren ya mutu. Da ake zargi...

Read more »

Hotunan ta’aziyyar da gwamnan Kaduna ya jewa Sarkin Kano, Muhammad Sanusi
Hotunan ta’aziyyar da gwamnan Kaduna ya jewa Sarkin Kano, Muhammad Sanusi

Yayin Da Gwamna Elrufai Ya Kawowa Sarkin Kano Muhammdu Sanusi II Ziyarar Ta’aziyyar Rasuwar Ambasada Ado Sansui I.       © hutudol...

Read more »

Kasar Amurka ta baiwa shugaban EFCC, Magu lambar Yabo
Kasar Amurka ta baiwa shugaban EFCC, Magu lambar Yabo

Mai rukon mukamin shugabancin hukumar yaki da cin Hanci da rashawa takasa(EFCC), Ibrahim Magu ya karbi lambar girmamawa daga Ofishin  hukuma...

Read more »

An gano likitan da ya kwashe shekaru 11 yana aiki da takardun Bogi a Kaduna
An gano likitan da ya kwashe shekaru 11 yana aiki da takardun Bogi a Kaduna

Ma’aikatar shari’a ta jihar Kaduna ta tuhumi wani likita da ake zargin yana amfani da takaddun bogi, mutumin mai suna.   Saidu Ahmed Ya’u,...

Read more »

Italia ta rufe daukacin makarantu bayan mutuwar mutane 107 dalilin Coronavirus
Italia ta rufe daukacin makarantu bayan mutuwar mutane 107 dalilin Coronavirus

Kasar Italia ta sanar da rufe makarantu da jami’oin kasar baki daya daga yau laraba har zuwa ranar 15 ga wata saboda mutuwar mutane 107 da s...

Read more »

‘Yan sanda sun kwace iko da ofishin jam’iyyar APC
‘Yan sanda sun kwace iko da ofishin jam’iyyar APC

A Najeriya ‘yan sanda sun kwace iko da hedikwatar jam’iyya mai mulki ta APC, inda suka girke jami’ansu da dama da kuma motocin domin hana sh...

Read more »

HANTSI Leka Gidan Kowa: Sarkin Kano Na Fuskantar Wasu Sabbin Zarge-zarge Akan....
HANTSI Leka Gidan Kowa: Sarkin Kano Na Fuskantar Wasu Sabbin Zarge-zarge Akan....

via

Read more »

YANZU-YANZU: An Kama Masu Garkuwa Da Mutane A jihar Adamawa
YANZU-YANZU: An Kama Masu Garkuwa Da Mutane A jihar Adamawa

via

Read more »

Na yi mamakin ganin suna na a jerin fitattun Kano, inji Nazifi Asnanic
Na yi mamakin ganin suna na a jerin fitattun Kano, inji Nazifi Asnanic

FITACCEN mawaƙi Nazifi Abdulsalam Yusuf, wanda aka fi da sunan Asnanic, ya bayyana mamaki kan yadda aka saka shi cikin jerin fitattun mutan...

Read more »

Ba zamu kara bari Fulani Makiyaya su kashe mana mutane da yiwa matanmu fyade ba>>Kungiyar kare muradun Inyamurai
Ba zamu kara bari Fulani Makiyaya su kashe mana mutane da yiwa matanmu fyade ba>>Kungiyar kare muradun Inyamurai

Kungiyar dadtawan kabilar Igbo, dake Kudancin Najeriya Ohanaeze Ndigbo, tayi gargadin cewa Ndigbo bazata hade hannu ta bar Fulani makiyaya s...

Read more »
 
Top