Hukumar kula da jiragen kasa ta dakatar da zirga zirga har zuwa wani lokaci
Hukumar kula da jiragen kasa ta dakatar da zirga zirga har zuwa wani lokaci

Hukumar da ke kula da tashoshin jiragen kasa (NRC) ta dagatar da daukan fasinjoji dake fadin kasar har zuwa wani lokaci, wanda matakin zai fara daga ranar Litinin 23 ga watan Maris 2020. Matakin dakat…

Read more »

MUSIC : Muhammad Melery : Kina Raina song 2020
MUSIC : Muhammad Melery : Kina Raina song 2020

Sauke Sabuwar Wakar Muhammad Melery Mai Suna “Kina Raina” Wakar Dai Kamar Yanda Muka Sani Ta Soyayya Ce, Inda Mawakin Yake NuNa Girman Soyyayar Ta Dake Ran Shi. Download And Enjoy DOWNLOAD MP3 Source…

Read more »

MUSIC: Lsvee Ft DJ Ab – Kudin Makaranta Ep2
MUSIC: Lsvee Ft DJ Ab – Kudin Makaranta Ep2

Sauke Wakar Lsvee Tare Da Dj Ab “ Kudin Makaranta Ep2″ Wakar Mawakin Yayita Ne Game Da Wata Baby Data Cinye Mashi Kudin Makarantar Shi . Sauke Wakar Domin Kujita DOWNLOAD MP3 Sources:hausamini.com.ng…

Read more »

Yadda aka samar da sunan Covid-19 a madadin Corona
Yadda aka samar da sunan Covid-19 a madadin Corona

Shin kasan dalilin da yasa ake kiran Corona da Covid-19 ? Hukumar lafiya wadda aka fi sani da WHO ita ce ta samar da sunan a ta bakin shugaban hukumar Tedros Adhanom Ghebreyesus wanda ya shai dawa man…

Read more »

Fati Washa ta sha kyau a wannan hoton

View this post on Instagram If you see someone without a smile give them one of yours #smileissunnah #fatimaabdullahi A post shared by Fatima Abdullahi (@washafati) on Mar 20, 2020 at 5:02pm PDT Tau…

Read more »

Wa zai maye gurbin Naziru Sarkin wakar San Kano?
Wa zai maye gurbin Naziru Sarkin wakar San Kano?

Fitaccen mawakin sarautar nan mai suna Naziru M Ahmad wanda a ke yi wa lakabi da Sarkin wakar Sarkin Kano ya yi murabus daga mukamin sa. Mawakin ya rubuta takardar yin murabus din ne a ranar Juma'ar …

Read more »

Mutum 51 kacal Adam Zango ya ke hulda da su a shafin Instgram –Adam Zango
Mutum 51 kacal Adam Zango ya ke hulda da su a shafin Instgram –Adam Zango

Shahararren mawakin Hausa, kuma tsohon jarumi a masana'antar Kannywood, Adam A Zango, ya fara bin mutane 31 kacal wanda ya zaba ya kuma yi mu'amala da su a shafin sa na sada zumunta wato Instagram. A…

Read more »

Mutu ka Raba: Adam A. Zango ya yabi matarsa

Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango kenan a wadannan hotunan inda yake yabon matarsa da cewa tana da Ilimin Boko daga Arabiyya. View this post on Instagram MUTU KA RABA MY QUEEN!! NO MAKE UP__NO …

Read more »

Coronavirus:Shugaban Rasha na shan Yabo sosai saboda Kwace lasisin kamfanonin da suka karawa abun rufe fuska kudi
Coronavirus:Shugaban Rasha na shan Yabo sosai saboda Kwace lasisin kamfanonin da suka karawa abun rufe fuska kudi

A yayin da Annobar Coronavirus ta yi kamari, jama’a kan yi amfani da abin rufe hanci da baki dan rage hadarin kamuwa da ita.   A yanzu cutar ta yi kamari sosai a yankin turai inda ta zarga kasar China…

Read more »

Amurka ta yi gwajin shu’umin makamin da ya fi sauti sauri
Amurka ta yi gwajin shu’umin makamin da ya fi sauti sauri

Amurka ta yi gwajin wani sabon makami mai linzami da aka yi wa lakabi da ‘Hypersonic Missile’ wanda ke iya mamaye makaman abokan gaba duk inda suke kuma ya hana su tasiri.   Ma’aikatar Tsaron kasar ta…

Read more »

Coronavirus/COVID-19: Mu ba zamu hana ayyukan addini ko rufe makarantu ba>>Gwamanatin jihar Edo
Coronavirus/COVID-19: Mu ba zamu hana ayyukan addini ko rufe makarantu ba>>Gwamanatin jihar Edo

Gwamnan jihar Edo,Godwim Obaseki ya bayyana cewa a yanzu jiharsa ba zata dakatar da ayyukan Ibada ba ko kuma rufe makarantu ba.   Gwamnan ya bayyana hakane a jiya, Juma’a, 20 ga watan Maris na shekara…

Read more »

WHO ta ja hankulan matasa cewa su yi hankali da Coronavirus/COVID-19 dan zuma zata iya musu illa
WHO ta ja hankulan matasa cewa su yi hankali da Coronavirus/COVID-19 dan zuma zata iya musu illa

Hukumar lafiya ta Duniya, WHO ta bayyana cewa, matasa su yi hankali da cutar Coronavirus/COVID-19 saboda suma zata iya kamasu ta kwantar dasu, watakila ma har ta kaisu ga halaka.   WHO ta yi wannan ki…

Read more »

Kowanne Dan Najeriya Zai Iya Karbar Bashin Gina Gida
Kowanne Dan Najeriya Zai Iya Karbar Bashin Gina Gida

Baya ga rashin mota ko babur, babban abinda da kan takura wa masu karamin karfi a birane musamman ma’aikata shi ne rashin muhallin kansu.     Rashin mallakar muhalli na sa masu karamin karfi tara akas…

Read more »

Coronavirus: Dokoki 5 da El-Rufai ya Kakaba wa mutanen Kaduna
Coronavirus: Dokoki 5 da El-Rufai ya Kakaba wa mutanen Kaduna

Gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da hana manyan gangami da tarukka a fadin jihar.   Hatta salloli a masallatai da tarukkan bauta a Coci-coci duk an hana.   A takarda da gwamnan jihar Nasir El-Rufai ya …

Read more »

Oshiomhole ya gabatarwa shugaba Buhari Ajimobi a matsayin sabon mataimakinsa
Oshiomhole ya gabatarwa shugaba Buhari Ajimobi a matsayin sabon mataimakinsa

Shugaban jam’iyyar APC,  Adams Oshiomhole ya gabatarwa da shugaban kasa, Muhammad Buhari da Sabon mataimakinshi, Tsohon gwamnan jihar Oyo, Sirikin Gwamnan Kano,Sanata Abiola Ajimobi.   Oshiomhole ya b…

Read more »
 
Top