Ina Neman Mijin Aure Kuzo Ku Aure Ni Inji MARYAM YAHAYA

A Wata Fira da wata tashar Gidan Radio Tayi Sun Tattauna Da Jarumar Kannywood Wato Maryam Yahaya.

Wanda Har a cikin Tambayoyin Suke Tambayar Ta Game Da Aure.

Shine Ta basu Amsa Da cewa tanason Aure Yanxu Maza Wahala sukeyi.

A Fito a aure ta Yanzu maza suna wahala
Ga dai videon Yadda Firar tasu Ta Kasance anan Kasa sai ku shiga

YouTube Video

The post Ina Neman Mijin Aure Kuzo Ku Aure Ni Inji MARYAM YAHAYA appeared first on ArewaFresh.com™.


©Arewafresh

Post a Comment

 
Top