Darajar Naira ta yi kasa
Darajar Naira ta yi kasa

Rahotannin dake fitowa daga kasuwar Chanjin kudi ta Najeriya na cewa Naira ta samu raguwar daraja a tsakin ta da Dalar Amurka.   Nairar na kan 372 zuwa 374 akan kowace Dala 1.   Naira dai ta kwashe ku…

Read more »

Coronavirus ta halaka Faransawa 108 a kwana daya
Coronavirus ta halaka Faransawa 108 a kwana daya

Ma’aikatar lafiyar Faransa ta ce annobar murar Coronavirus ta halaka mutane 108 a kasar cikin kwana daya, adadi mafi muni tun bayan bullar da cutar tayi a kasar, bayan yaduwa daga China, gami da zamew…

Read more »

An soke sallar Juma’a bayan bullar coronavirus Nijar
An soke sallar Juma’a bayan bullar coronavirus Nijar

Hukumar koli ta addinin Musulunci a Jamhuriyar Nijar ta sanar da soke tarukan sallar juma’a da sauran sallolin jam’i bayan hukumomi sun bayyana samun mutum na farko da cutar coronavirus ta kama a kasa…

Read more »

Halin da ake ciki kan Coronavirus/COVID-19 a Najeriya
Halin da ake ciki kan Coronavirus/COVID-19 a Najeriya

A Najeriya yawan wadanda aka Gano na dauke da cutar sun kai 12. A jiya, Alhamis ne aka gano wasu karin mutane 4 a Legas dake dauke da cutar.   Saidai mutum na farko dan kasar Italiya da aka fara samu …

Read more »

Another Nigerian man has the vaccine of Coronavirus 100% tested
Another Nigerian man has the vaccine of Coronavirus 100% tested

via …

Read more »

Kalli Wani Iskancin Da Wannan Budurwar Takeyi Abayin Wanka
Kalli Wani Iskancin Da Wannan Budurwar Takeyi Abayin Wanka

via …

Read more »

Arsene Wenger na son a kammala Gasar Premier League duk da Coronavirus/COVID-19
Arsene Wenger na son a kammala Gasar Premier League duk da Coronavirus/COVID-19

Tsohon kocin Arsenal, Arsene Wenger ya bayyana cewa duk da matsalar Coronavirus/COVID-19 da ake fama da ita a Duniya akwai bukatar a kamala gasar Premier League.   Wenger ya bayyana hakane a hirar da …

Read more »

Tambuwal Ya Karyata Maganan Baiwa ‘Yar Wasan Hausa Madam Korede, Mukami A Gwamnatin Sa
Tambuwal Ya Karyata Maganan Baiwa ‘Yar Wasan Hausa Madam Korede, Mukami A Gwamnatin Sa

Gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal, ya nisanta kansa kan labarin karya da ake yadawa, wai ya nada ‘yar wasan Hausa, Maryam Aliyu Obaje, wadda aka fi sani da Madam Korede mukamin babbar mataima…

Read more »

Yara Kanana Da Ba Su San Iyayensu Ba Da Na Gani A Sansanin ‘Yan Gudun Hijira Ya Yi Matukar Sosa Min Zuciya>>Shugaba Buhari
Yara Kanana Da Ba Su San Iyayensu Ba Da Na Gani A Sansanin ‘Yan Gudun Hijira Ya Yi Matukar Sosa Min Zuciya>>Shugaba Buhari

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana abinda ya gani a sansanin ‘yan gudun hijira wadda ‘yan Boko Haram suka fatattaka a yanzu.   Shugaba Buhari, ya ce ya ga abubuwan tashin hankali da alhini, sa…

Read more »

Hadiza Gabon ta haskaka a wadannan hotunan

Tauraruwar fina-finan Hausa, Hadiza Gabon kenan a wadannan hotunan nata data sha kyau,tubarkallah, muna mata fatan Alheri.     © hutudole …

Read more »

Wadannan ma’auratan sun dauki hankula sosai
Wadannan ma’auratan sun dauki hankula sosai

Wannan hoton wani magidanci da matarsa sun dauki hankula sosai inda aka gansu suna soyewa.   Banbancin shekaru dake tsakaninshi da matar tashi ya jawo muhawara a shafukan sada zumunta.   © hutudole …

Read more »

Fati Washa ‘yar kwalisa

Tauraruwar fina-finan Hausa, Fati Washa kenan a wannan hoton nata data sha kyau, tubarkallah, muna mata fatan Alheri.     View this post on Instagram A post shared by Fatima Abdullahi (@washafati) on …

Read more »

An kama yaro dan shekaru 14 yana luwadi da yara 2
An kama yaro dan shekaru 14 yana luwadi da yara 2

‘Yansanda a jihar Legas sun kama wani karamin yaro me shekaru 14 da laifin yiwa wasu yara maza 2 masu kimanin shekaru 7 da 5 fyade.   Lamarin ya farune a yankin Alimosho inda aka kama yaron yayin da y…

Read more »

An bude dakunan gwajin cutar Corona a wasu jahohin a Najeriya
An bude dakunan gwajin cutar Corona a wasu jahohin a Najeriya

Cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta Nijeriya (NCDC) ta sanar da bude wasu katafarun dakunan gwajin kwayar cutar coronavirus a jihohi uku na kasar da birnin tarayya Abuja. Dakunan gwajin dai an bude su…

Read more »

“Al-makura Tanko Waliyyin Gwamna”: Sabuwar wakar Nazir sarkin Waka
“Al-makura Tanko Waliyyin Gwamna”: Sabuwar wakar Nazir sarkin Waka

Tauraron mawakin Hausa, Tsohon sarkin wakar Sarkin Kano, Nazir Ahmad Sarkin Waka ya saki wakar da yawa tsohon gwamnan jihar Nasarawa, Sanata Umar Tanko Almakura.   Nazir ya saki wakar ne a shafinsa na…

Read more »
 
Top