HANTSI Leka Gidan Kowa: Sarkin Kano Na Fuskantar Wasu Sabbin Zarge-zarge Akan....
HANTSI Leka Gidan Kowa: Sarkin Kano Na Fuskantar Wasu Sabbin Zarge-zarge Akan....

via …

Read more »

YANZU-YANZU: An Kama Masu Garkuwa Da Mutane A jihar Adamawa
YANZU-YANZU: An Kama Masu Garkuwa Da Mutane A jihar Adamawa

via …

Read more »

Na yi mamakin ganin suna na a jerin fitattun Kano, inji Nazifi Asnanic
Na yi mamakin ganin suna na a jerin fitattun Kano, inji Nazifi Asnanic

FITACCEN mawaƙi Nazifi Abdulsalam Yusuf, wanda aka fi da sunan Asnanic, ya bayyana mamaki kan yadda aka saka shi cikin jerin fitattun mutane 10 na Jihar Kano. Fim magazine na ruwaito. A ranar Lahadi,…

Read more »

Ba zamu kara bari Fulani Makiyaya su kashe mana mutane da yiwa matanmu fyade ba>>Kungiyar kare muradun Inyamurai
Ba zamu kara bari Fulani Makiyaya su kashe mana mutane da yiwa matanmu fyade ba>>Kungiyar kare muradun Inyamurai

Kungiyar dadtawan kabilar Igbo, dake Kudancin Najeriya Ohanaeze Ndigbo, tayi gargadin cewa Ndigbo bazata hade hannu ta bar Fulani makiyaya su ci gaba da musgunawa al’ummarsu ba, ta hanyar fyade da kas…

Read more »

Kuma Dai: Majalisar Kano ta fara binciken Sarki Sanusi
Kuma Dai: Majalisar Kano ta fara binciken Sarki Sanusi

Majalisar dokokin jihar Kano a arewacin Najeriya ta kafa kwamiti domin bincike kan Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II kan wasu korafe-karafe biyu da aka gabatar mata. Majalisar ta kafa kwamitin ne ranar …

Read more »

Kasar Amurka ta saka ladar Naira Biliyan 2.5 ga duk wanda ya bada labarin da ya kai ga kama shugaban Boko Haram, Shekau
Kasar Amurka ta saka ladar Naira Biliyan 2.5 ga duk wanda ya bada labarin da ya kai ga kama shugaban Boko Haram, Shekau

Kasar Amurka ta saka ladar dala Miliyan 7, kwatankwacin Naira Biliyan 2.5 kenan ga duk wanda ya samar da labarin da zai kai ga kama shugaban kungiyar Boko Haram,Abubakar Shekau.   Sanarwa ta fitone da…

Read more »

Kotu ta sauke shugaban APC, Adams Oshiomhole daga mukaminsa
Kotu ta sauke shugaban APC, Adams Oshiomhole daga mukaminsa

Wata babbar kotun gwamnatin tarayya dake da zama a babban birnin tarayya,Abuja ta dakatar da shugaban jam’iyyar APC, Adams Oshiomhole daga Mukaminsa.   Maishari’a, Dalami Senchine ya bayyana haka, Ya…

Read more »

Rikici A Kannywood : Kalli Yadda Wata Budurwa Ta Tona Asirin Yadda Hamisu Breaker Ya Kashe Mata AURE
Rikici A Kannywood : Kalli Yadda Wata Budurwa Ta Tona Asirin Yadda Hamisu Breaker Ya Kashe Mata AURE

via …

Read more »

A yi hattara: Takardun kudi da suka tsufa ka iya yada cutar Coronavirus>>WHO
A yi hattara: Takardun kudi da suka tsufa ka iya yada cutar Coronavirus>>WHO

Hukumar lafiya WHO ta gargadi amfani da takaddar kudi inda tace hakan ka iya kara karfin ya duwar cutar coronavirus.  ta shawarci yin amfani da hanyoyin zamani don kauracewa yin amfani da takaddun ku…

Read more »

Rikici A Kannywood : Kalli Videon Yadda Wata Budurwa Ta Tona Asirin Yadda Hamisu Breaker Ya Kashe Mata AURE

Rikici A Kannywood : Kalli Videon Yadda Wata Budurwa Ta Tona Asirin Yadda Hamisu Breaker Ya Kashe Mata AURE Ga bidiyon Nan ku saurara kuji daga bakin ita wannan matar. Mun Dauko Daga Shafin Hausaload…

Read more »

An kama matan da ake zargi da auren junansu a Sokoto
An kama matan da ake zargi da auren junansu a Sokoto

Gettyimages Hukumar Hisbah ta Jihar Sakkwato ta kama wadansu mata biyu da ake zargin sun yi auren junansu (auren jinsi)  suna zaune tare tsawon wata hudu. Hukumar na kuma zarginsu da shaye-shayen miy…

Read more »

‘Yar Atiku Abubakar ta kama sana’ar sayar da abinci
‘Yar Atiku Abubakar ta kama sana’ar sayar da abinci

Diyar tsohon mataimakin Shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ta baiwa al’ummar kasar nan mamaki,bayan bude gidan sai da abinci a birnin tarayya Abuja mai suna PIESTA RESTAURANT.   Walida wacce bata …

Read more »

Yanda dan shekaru 19 yawa ‘yar shekaru 52 fyade
Yanda dan shekaru 19 yawa ‘yar shekaru 52 fyade

Wani matashi mai kimanin shekaru 19 Rafiu Adelena an kamashi da yiwa  Mai shekaru 52 da haihuwa fyade. Lamarin ya faru a ranar 1 ga watan Maris 2020 a unguwar Ilesan Remo dake Jahar Ogun. An rawaito …

Read more »

An Sake Rafka Mutuwa A Masarautar Kano
An Sake Rafka Mutuwa A Masarautar Kano

INNA LILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN   Nanin Kofar Nasarawa (Fulani Tafada) daya daga cikin manyan ‘ya’yan Sarkin Kano Halifa Muhammadu Sanusi ta rasu a daren yau.   Hakika wannan mutuwar ta girgiza n…

Read more »

Mai ’ya’ya 8 ta haifi ’yan hudu a gida
Mai ’ya’ya 8 ta haifi ’yan hudu a gida

Wata mata mai shekara 30 mai suna Zainabu Muhammad da ke zaune a kauyen Makwalla a Karamar Hukumar Igabi ta Jihar Kaduna ta haifi ’yan hudu a gida cikin awa 20.   Matar wacce haihuwarta 12 ta haifi ’…

Read more »
 
Top