Jagoran APC ya barke da kukan takaici, jin sanarwar Gwamna Ortom ya lashe zaben Benuwai
Jagoran APC ya barke da kukan takaici, jin sanarwar Gwamna Ortom ya lashe zaben Benuwai

Jagoran APC a jihar Benuwai, kuma tsohon Shugaban Kungiyar Dalibai ta Najeriya, NANS, Daniel Onjeh, ya barke da kuka jiya Lahadi, jin sanarwar Gwamna Samuel Ortom na Jihar Benuwai ne ya lashe zaben g…

Read more »

Hotunan batsa dana gani a wayarshi suka hada mu fada - Inji Maryam Sanda matar da ake zargi da kashe mijinta
Hotunan batsa dana gani a wayarshi suka hada mu fada - Inji Maryam Sanda matar da ake zargi da kashe mijinta

Matarnan da ake zargi da kashe mijinta a shekarar 2017 da ta gabata, Maryam Sanda ta bayyanawa kotu cewa dalilin fadan da ta yi da mijin nata, Bilyaminu Bello ta ga hotunan batsa na wata mata ne data…

Read more »

Yanzu ko kunya baki jiba? : Karanta abinda mutane ke cewa akan wannan hoton na Rashida Lobbo Da Wani Arne Ya Rike Mata Kwankwaso

Jarumar fina-finan Hausa, Rashida Lobbo kenan a wannan hoton tare da wani abokin aikinta na kudancin kasarnan inda suka dauki hoton yana rike da kugunta, bayan data walllafa hoton, wasu daga cikin ma…

Read more »

Wani bawan Allah ya yiwa Maryam Yahaya barazana

Wani bawan Allah ya caccaki jarumar Fim din hausa Maryam Yahaya, mutumin ya bayya Maryam a Matsayin wadda bata san darajar masoyanta ba kuma ya zazzageta yace sai tayi bakin jini, haka kuma ya mata a…

Read more »

Ina godewa Kanawa da suka sake bani damar shugabantar su - Ganduje
Ina godewa Kanawa da suka sake bani damar shugabantar su - Ganduje

Gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje ya godewa mutanen jihar Kano bisa dama da suka sake bashi ya jagoranci jihar a karo ta biyu. Ganduje ya bayyana cewa mutanen jihar sunyi na’am ne da irin romon de…

Read more »

Anyi Sallar godiya ga Allah bisa nasarar Gwamna Ganduje a Kano

An Gudanar Da Sallar Nuna Godiya Ga Allah A Yankin Rimin Kebe Kan Nasarar Gwamna Ganduje Na Kano. …

Read more »

Kalli hotunan sabuwar budurwar Adam A. Zango

Tauraron fina-finan Hausa kuma mawaki, Adam A. Zango ya rika saka hotunan wannan baiwar Allahn a shafinshi na sada zumunta inda yake rubuta kalaman soyayya a kanta dake nuna alamar suna soyayyane. Ga…

Read more »

Gadai Gaskia: Daga Yau Dai Nazama Malaminku Kanawa - Kabiru Gombe

Kabiru Gombe. Wannan videon shine wanda kabiru gombe yake bayaanin gadai gaskiya daga ya yazama malaminku.. Inda ya janyo masa zagin iyaye a shafin instagram.. To Allah shikyauta. ga irin hotunan.. …

Read more »

BIDIYO : Ya Datse Dan Yatsan Da Dangwalawa Buhari Kuri'a Dashi

Wani bawan Allah da yasa gatari ya guntule babban dan yatsan sa na hannun dama, wanda yayi amfani dashi wajen zabar shugaban kasa Muhammadu Buhari. kuma wai har yana kiran mutane da su ma su datse na…

Read more »

Martanin Darakta Sanusi Oscar 442 Akan Zaben kano
Martanin Darakta Sanusi Oscar 442 Akan Zaben kano

Tun shekara ta 2003 da Buhari yafara siyasa jihar kano itace jihar da duk shekarar zabe sai mun bashi kuri'a saboda miliyan daya, babu jihar da take zaben Buhari kamar kano har jihar katsina. Bayan k…

Read more »

KO KA SAN AMFANI 10 DA ZA KA SAMU IDAN KA YI JIMA'I ?
KO KA SAN AMFANI 10 DA ZA KA SAMU IDAN KA YI JIMA'I ?

© Sirrinrikemiji …

Read more »

TATTALIN MIJINKI GAREKI
TATTALIN MIJINKI GAREKI

Yar uwa ki bude kunnenki gawani sirri amma don Allah idan kina da kishiya ban yafe ku hadu da miji ki musguna mata sabida idan kinyi wannan me house bazai sake jin dadi wata mace ba, ki samu busheshi…

Read more »

Banda gashin kaina dake bude: Kayannan dana saka basu sabawa shari'aba, zan ma iya yin Sallah a haka -Ummi Zeezee
Banda gashin kaina dake bude: Kayannan dana saka basu sabawa shari'aba, zan ma iya yin Sallah a haka -Ummi Zeezee

Tauraruwar fina-finan Hausa, Ummi Zeezee ta yi wani jawabi a shafinta na sada zumunta inda tace, daya daga cikin kalubalen da mutum ke fuskanta shine tarin makiya Ta kara da cewa saidai makiyine kawa…

Read more »

Ya Datse Dan Yatsan Da Dangwalawa Buhari Kuri'a Dashi

Daga Jamilu Daya-malam Gama wani bawan Allah da yasa gatari ya guntule babban dan yatsan sa na hannun dama, wanda yayi amfani dashi wajen zabar shugaban kasa Muhammadu Buhari. kuma wai har yana kiran…

Read more »

Kwanannan zan yi aure - Nafisa Abdullahi

Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi ta bayyana a shafinta na sada zumunta cewa tana son yin wani abu me hadari dake tattare da kalubale,ta bukaci shawarar mabiyanta akan abinda ya kamata ta…

Read more »
 
Top