Banda gashin kaina dake bude: Kayannan dana saka basu sabawa shari'aba, zan ma iya yin Sallah a haka - Ummi Zeezee

Tauraruwar fina-finan Hausa, Ummi Zeezee ta yi wani jawabi a shafinta na sada zumunta inda tace, daya daga cikin kalubalen da mutum ke fuskanta shine tarin makiya, ta kara da cewa saidai makiyine kaw…

Read more »

AUDIO : Rarara - Ganduje Ya Haye Mun Tafi Rantsuwa
AUDIO : Rarara - Ganduje Ya Haye Mun Tafi Rantsuwa

Wannan wata sabuwa wakar Rarara wanda ya rerawa Ganduje akan wannan zabe karo na biyu Wannan waka a gaskiya tayi armashi sosai. Download Audio Now ©HausaLoaded …

Read more »

Na Yi Kuskure Da Na Shiga Siyasa, Yanzu Na Tuba - Adam A Zango

  Adam Fitaccen jarumin Kannywood, Adam A. Zango, ya bayyana cewa, ya tuba daga shiga harkokin siyasa, domin ba karamin kuskure ya yi ba da ya shiga cikinta. Jarumin ya bayyana hakan ne a ranar Asabar…

Read more »

NaƘi Auruwa - Zainab Indomie
NaƘi Auruwa - Zainab Indomie

Sharar Fage Cikin Muryar takaici ta dube ni, duba me son samun mafita tace, “Kawata meye mafita?, aure nake so wurjan Jan kamar na kai kaina dakin miji wallahi, kowa ya zo rimi rimi kwana kadan sai y…

Read more »

Rashin Jituwar Kannywood Da Afakallahu Ta Sa ’Yan Fim Juyawa Ganduje Baya
Rashin Jituwar Kannywood Da Afakallahu Ta Sa ’Yan Fim Juyawa Ganduje Baya

Tsamarin da rashin jituwar da ke tsakanin masana’antar Kannywood da shugaban hukumar tace finafinai, Isma’il Afakallahu, ya sanya masu sana’ar shirin fim din Hausa a jihar Kano juya wa gwamnatin Dr. …

Read more »

Malam Shekarau Ya Bayyana A Fim Din ‘Al’ummarmu’ Don Hadin Kan Musulmi Da Kirista
Malam Shekarau Ya Bayyana A Fim Din ‘Al’ummarmu’ Don Hadin Kan Musulmi Da Kirista

Daga Nasir S. Gwangwazo Sabon zababben sanatan Kano ta tsakiya kuma tsohon gwamnan jihar, Malam Ibrahim Shekarau, ya yi wata fitowa ta musamman a farkon faifen bidiyon fim din ‘Al’ummarmu’ da karshen…

Read more »

SIRRIN GANE MACE TA GARI
SIRRIN GANE MACE TA GARI

SIRRIN GANE MACE TA GARI A mataki na farko na samun nagartacciyar mace shi ne, ka zama nagari. Matukar ka zama nagari, to ana sa ran za ka samu mace tagari.  A dabi’ar kowane mutum yana burin aurar m…

Read more »

A sake zaben Kano, babu kuri’un da INEC za ta lissafa - Kwankwasi
A sake zaben Kano, babu kuri’un da INEC za ta lissafa - Kwankwasi

Madugun Jam’iyyar PDP na Jihar Kano, Sanata Rabi’u Kwankwaso, ya nemi a sake zaben da aka yi na jihar Kano. A hirar jawabin sa ga manema labarai a gidan sa, Kwankwaso ya ce babu wasu kuri’un da za a …

Read more »

SIRRIN AURE
SIRRIN AURE

AURE Da farko yake yar’uwa ki sani aure bautanena ubangiji ne. To amma mai yasa ku mata kuke banbanta yanayin zaman aurenku bayan Annabinmu dayane, domin da yawa daga cikin yan uwa mata basu dauki au…

Read more »

Yanzu Kuma Da Wane Suna Za A Kira Zaben Kano? Tambayar Yusuf Bakin - Zuwo
Yanzu Kuma Da Wane Suna Za A Kira Zaben Kano? Tambayar Yusuf Bakin - Zuwo

Duniya ta shaidi yadda jam'iyyar APC ta ci karenta babu babbaka, tayar da hayaniya ta hanyar amfani da 'yan tauri da tsageran matasa, kone-kone, aringizon kuri'un bogi da kai farmaki ga magoya bayan …

Read more »

Buhari na sane da Abinda Azzalumi kamarsa ke yi a Kano amma ya kyale - T.Y Shaban
Buhari na sane da Abinda Azzalumi kamarsa ke yi a Kano amma ya kyale - T.Y Shaban

Tauraron fina-finan Hausa, T.Y Shaban wanda yana daya daga cikin masu goyon bayan dan takarar gwamna na PDP,Abba Kabor Yusuf a jihar Kano ya saka hoton shugaban kasa, Muhammadu Buhari sannan yayi zar…

Read more »

Wai Ina Singham ne Kano ba lafiya ? - Zaharadeen Sani ya tambaya

A yayin da ake gudanar da zaben raba gardama a Kano sannan aka samu tashintashina a wasu rumfunan zabe, tauraron fina-finan Hausa, Zaharadeen Sani yayi tambaya a shafinshi na sada zumunta cewa wai ya…

Read more »

Wani babban dan siyasa a kasar Denmark ya kona Qurani
Wani babban dan siyasa a kasar Denmark ya kona Qurani

Shugaban jam'iyyar adawar Danmak ya kone littafin Al Kur'ani mai Tsarki kurmus,da nufin nuna kin amincewarsa da jajantawar da Musulman kasar ke yi wa 'yan uwansu na New Zealand. Dan siyasar ya aikata…

Read more »

Shiga Harkar Siyaysa Danayi Ba Karamin Kuskure Bane A Rayuwata - Adam A Zango
Shiga Harkar Siyaysa Danayi Ba Karamin Kuskure Bane A Rayuwata - Adam A Zango

Read more »

Babu Inda Ake Zabe A Kano, Ko'ina Magudi Ake Tafkawa - Sanata Kwankwaso
Babu Inda Ake Zabe A Kano, Ko'ina Magudi Ake Tafkawa - Sanata Kwankwaso

Tsohon Gwamnan Kano,Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya wallafa rubutu a shafinsa na facebook cewa ba a yin zabe a jihar Kano gaba daya sai murdiya kawai ake yi yanzu haka. Sannan ya yi sharing link yake …

Read more »
 
Top