Kwaminishinan sadarwa na jihar Kano,Muhammad Garba yayi karin bayani kan kai Sarki Muhammad Sanusi II da gwamnatin jihar ta sauke garin Loko. Yace Gwamnan jihar Nasarawa ne ya bayar da shawarar kai …
Kwaminishinan sadarwa na jihar Kano,Muhammad Garba yayi karin bayani kan kai Sarki Muhammad Sanusi II da gwamnatin jihar ta sauke garin Loko. Yace Gwamnan jihar Nasarawa ne ya bayar da shawarar kai …
Wadanda ake zargi da masu satar mutane ne a ranar Litinin da daddare sun sace daliban Rufus Giwa Polytechnic guda hudu a kan hanyarsu ta zuwa jihar Zamfara don halatar taron wayar da kai ga masu yiwa …
Ministar lafiyar Burtaniya Nadine Dorries ta kamu da cutar Coronavirus. Ministar ta sanar da cewa a yanzu ta killace kanta, yayin da hukumomi ke ta kokarin gano inda takwaso cutar. Ko a ranar Alhamis …
A jiya ne Gwamnatin Tarayya ta kira shugabannin kungiyar Malaman Jami’o’i, ASUU, da sauran masu ruwa da tsaki zuwa wani taro mai mahimmanci wanda zai gudana a yau don nemo maslaha. Kiran ya biyo ne …
Tauraron me bayar da umarni na fina-finan Hausa kuma Jarumi, Falalu A. Dorayi ya bayyana ra’ayinsa kan sauke Sarki Muhammad Sanusi II daga sarauta. A sakon da ya rubuta a shafinsa na sada zumunta Fa…
Wannan watam Muhadarah ce da sheikh Yusuf musa asadus sunnah yayi a ranar Litinin mai taken 'Harkar fina finan Hausa sana'a ce ko yada Fasadi" Yayi wannan Muhadarah irin kan abubuwan da ya faru na ts…
Tsohon gwamnan Kano, Injiniya Rabi'u Musa Kwankwaso ya dora alhakin tube Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi na biyu kan shugaba Muhammadu Buhari. Jigon adawar, ya ce "shugabannin gwamnati na Kano su da ka…
Gidan Da Tsohon Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II Zai Zauna A Garin Awe Dake Jihar Nasarawa © hutudole …
Bisa Al’adar Masarutar Kano, An Fasa Kofar Da Sabon Sarkin Kano Zai Bi Ya Shiga Masaruta A Yau Da Yamma © hutudole …
Gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya yi kira ga ‘yan Najeriya, musamman musulmai, da su yi addu’a da gaske don Gwamnatin Tarayya ta shawo kan matsalolin rashin tsaro da kasar ke fuskanta. El-Ruf…
Shugaban Faransa Emmanuel Macron yayi gargadin cewar barazanar da kasar ke fuskanta daga annobar murar Coronavirus somin tabi ne kawai. Shugaba Macron yayi gargadin ne bayan da ma’aikatar lafiyar ka…