![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEiO_pNKjF5EADiB-ZqtK-YwngtBVFEPToqUiKidEUNodZpG3XYpYeaa4nc5eJj17fpVoIYCknHjKyQJPPEHIP1q-ITBhZu9bHnsdwNPRj36zRLMF6Rqsu-MeD8_CbH80UEth0E0JeG4aXTw/s1600/sarkin_wakar_san_kano-20190218-0003.jpg)
Wannan wata sabuwa waka ce da sarkin Waka Nazir m ahmad ya fitar bayan daga zabe da ankayi a ranar asabar da ta wuce wanda shine ya fitar domin kiran jama'a da su sake Fitowa ranar asabar mai zuwa idan Allah ya nuna mana.
A ciki yana nunawa yan Nigeria har yanxu ko anyi baba buhari ne mai nasara.
Amma nasan abinda hausawa kance waka a bakin mai ita yafi dadi ku saurari wakar zaku fahimci abinda nake nufi.
Post a Comment