gasar da akayi ta zaben wacce tafi kowa kyau a nigeria Wannan macen  da kuke gani mai suna aisha ahmad ita ce wacce ta wakichi kyawawan yammatan jihar kano a gasar zaben sarauniyar kyau ta qasa

Kafin ta samu damar kaiwa matakin kasa saida aka tantance ta a cikin mata sama da guda hamsin sannan ta zama zakarar da zata iya shiga matakin gasar na kasa
Wanda akayi a jihar lagos da kaduna

A yanzu aisha ahmad itace keda mukamin miss kano ma'ana wadda tafi kowacce mace kyau a jihar kano

Masu karatu ko me zaku iya cewa akan wannan rahoto sai munji daga gareku

Rahoto daga Shaikh Farouq Abdullahi Tukuntawa





©HausaLoaded

Post a Comment

Emoticon
:) :)) ;(( :-) =)) ;( ;-( :d :-d @-) :p :o :>) (o) [-( :-? (p) :-s (m) 8-) :-t :-b b-( :-# =p~ $-) (b) (f) x-) (k) (h) (c) cheer
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.

 
Top