• Alhamdulillahi! Kalli Bidiyo : Sheikh Abduljabir Yayi Martani mai zafi zuwa Ga Yan Hakika Masu Batanci Ga Manzon Allah (s.a.w)
  • Alhamdulillahi! Kalli Bidiyo : Sheikh Abduljabir Yayi Martani mai zafi zuwa Ga Yan Hakika Masu Batanci Ga Manzon Allah (s.a.w)
Alhamdulillahi! Kalli Bidiyo : Sheikh Abduljabir Yayi Martani mai zafi zuwa Ga Yan Hakika Masu Batanci Ga Manzon Allah (s.a.w)

Wannan shine raddin da malam Abduljabir kabara yayi zuwa ga yan hakika masu da'awar cewa Shehu Allah ne. A wani bai tima suna cewa kowa ma Allah ne Azubillahi. Ga bidiyon nan kasa. Mun Dauko Daga Sha…

Read more »

An kaiwa Fira ministan Sudan Hari Yanzu Yanzunnan
An kaiwa Fira ministan Sudan Hari Yanzu Yanzunnan

Labari da dumi duminsa daga kasar Sudan.   Fira ministan Sudan Abdalla Hamdok Ya tsallake rijiya da baya, bayan kokarin harin da aka kaimasa a yau litinin.   Kamar yadda majiyar Aljazeera ta rawaito s…

Read more »

Kalli Kuskuren Bezema da ya jawowa Real Marid rashin nasara a hannun Real Betis
Kalli Kuskuren Bezema da ya jawowa Real Marid rashin nasara a hannun Real Betis

Wasa ya jikewa Real Madrid jiya, Lahadi bayan Real Betis ta lalasa ta da ci 2-1 a wasan da suka buga na gasar cin kofin La liga.   Wannan sakamako yasa Madrid ta rikito daga saman Teburin na gasar ind…

Read more »

An dage auren matashi dan Kano da masoyiyarsa baturiyar Amurka
An dage auren matashi dan Kano da masoyiyarsa baturiyar Amurka

An dage daurin auren matashin nan dan jihar Kano Isa Sulaiman da masoyiyarsa baturiyar Amurka Jeanine Sanchez wanda a baya aka shirya yi a watan da muke ciki bayan da ta ziyarce shi a gidansu da ke Fa…

Read more »

Ya kashe Budurwarsa ‘yar shekaru 14 a Katsina bayan data zargeshi da Dirka mata cikin shege
Ya kashe Budurwarsa ‘yar shekaru 14 a Katsina bayan data zargeshi da Dirka mata cikin shege

Wani Matashi me suna Shafi’u Haruna dan kimanin shekaru 27 ya kashe budurwarsa bayan da aka zargeshi da dirka mata cikin shege.   Shafi’u Haruna ya ja budurwarsa, Hamsiya Lawal ‘yar kimanin shekaru 14…

Read more »

Magidanci Da Matarsa Da ‘Ya’yansa Biyu Sun Rasu Bayan Da Motar Dangote Ta Buge Su A Kano
Magidanci Da Matarsa Da ‘Ya’yansa Biyu Sun Rasu Bayan Da Motar Dangote Ta Buge Su A Kano

Wata motar siminitin Dangote ta hallaka mutane hudu a unguwar Gaida dake Kano.   Gidan Radion Freedom Kano ya rawaito cewa lamarin da ya faru ya rutsa ne da wani magidanci mai suna Muhammad Sagir mai …

Read more »

Buhari Ya Jajanta wa Italiya, Iran Kan Karuwar Coronavirus a Kasashensu
Buhari Ya Jajanta wa Italiya, Iran Kan Karuwar Coronavirus a Kasashensu

Jiya lahadi, Shugaba Buhari na Najeriya ya aika wa shugabbanin kasashen Iran da Korea ta Kudu, da frai ministan Italiya sakonnin jaje, inda ya nuna matukar juyayi kan karuwar yaduwar cutar Coronavirus…

Read more »

Gwamnatin Buhari ce mafi muni a tarihin Najeriya>>Bishop Oyedepo
Gwamnatin Buhari ce mafi muni a tarihin Najeriya>>Bishop Oyedepo

Bishop David Oyedepo, Shugaban Cocin Living Faith Worldwide ya caccaki gwamnatin shugaban kasa,Muhammadu Buhari inda ya bayyana ta a matsayin mafi muni a tarihin Najeriya wadda kuma ta zamarwa kasar k…

Read more »

Kasar Italiya ta killace mutane sama da Miliyan 15 saboda Coronavirus
Kasar Italiya ta killace mutane sama da Miliyan 15 saboda Coronavirus

Gwamnatin Italiya ta dauki matakin killace kashi 1 bisa 4 na daukacin al’ummar kasar, bayanda a safiyar yau ta dakatar da shige da fice a yankin arewacin kasar, don dakile yaduwar annobar murar Corona…

Read more »

Saudiyya Ta Bada Umarnin Kulle Dukkanin Makarantun Kasar Kan Cutar ‘Corona Virus’
Saudiyya Ta Bada Umarnin Kulle Dukkanin Makarantun Kasar Kan Cutar ‘Corona Virus’

A cikin matakan da take dauka wajen takaita yaduwar cutar Coronavirus, kasar Saudiyya ta bada umurnin kulle dukkan makarantu da jami’o’in masarautar kasar daga ranar Litinin har ila ma sha’a llahu.   …

Read more »

Real Betis ta baiwa Real Madrid kunya da ci 2-1: Barcelona ta koma ta 1 a teburin La liga
Real Betis ta baiwa Real Madrid kunya da ci 2-1: Barcelona ta koma ta 1 a teburin La liga

Kocicn Real Madrid, Zinedine Zidane ya bayyana cewa, sun rasa jajircewa da karsashi da dagiya da rike kwallo a yayin fafatawar da suka sha kashi a hannun Real Betis, amma kocin ya amsa cewa, laifin na…

Read more »

Coronavirus ta hana ‘yan kasar China dake aikin titin jirgin kasar Nigeria dawowa su ci gaba da aikinsu
Coronavirus ta hana ‘yan kasar China dake aikin titin jirgin kasar Nigeria dawowa su ci gaba da aikinsu

Hukumar Jiragen Kasa ta Kasa NRC, ta bayyana cewa cewa za a samu akasi kadan akan shirin da aka yi na kammala aikin titin jirgin kasan Legas zuwa Ibadan a dalilin rashin ma’aikata.   Ministan sufuri, …

Read more »

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Fitar Da Naira Milyan 620 Don Yaki Da Cutar Coronavirus>>Ministar Kudi
Gwamnatin Tarayya Ta Sake Fitar Da Naira Milyan 620 Don Yaki Da Cutar Coronavirus>>Ministar Kudi

Gwamnatin tarayya ta saki naira milyan 620, kashi na biyu a kudaden da aka bayar don magance yaduwar corona virus.   Ministar Kudi Hajiya Zainab Shamsuna Ahmad ce ta sanar da hakan a cikin wata sanarw…

Read more »

Nnamdi Kanu: Ya yiwa Gowon, Olusegun Obasanjo martani kan kalaman da suka yi ga Inyamurai
Nnamdi Kanu: Ya yiwa Gowon, Olusegun Obasanjo martani kan kalaman da suka yi ga Inyamurai

Nnamdi Kanu, shugaban kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra(IPOB) ya yiwa tsohon Shugaban Kasa, Janar Yakubu Gowon, tsohon Shugaban kasa Olusegun Obasanjo da kuma tsohon hafsan soji, Janar Theophi…

Read more »

Ya rasa ransa lokacin da ya ke bugawa kulaf dinsa kwallo
Ya rasa ransa lokacin da ya ke bugawa kulaf dinsa kwallo

Wani abun tausayi ya faru a daya daga cikin wasannin Kwallon Kafa na Najeriya a ranar Lahadi yayin da dan wasan Nasarawa United, Chieme Martins, ya fadi kasa ya rasa ransa.   A cewar shaidu, Martins y…

Read more »
 
Top