Kuri'un Da Buhari Ya Samu A Katsina Aringizon Su Aka Yi - Inji Cewar Salisu Majigiri
Kuri'un Da Buhari Ya Samu A Katsina Aringizon Su Aka Yi - Inji Cewar Salisu Majigiri

Shugaban jamiyyar PDP a jihar Katsina Kuma dan takarar mataimakin Gwamna a karkashin jamiyyar adawa ta PDP, Alhaji Salisu Yusuf Majigiri ya bayyana matsayar jamiyyar sa ta PDP inda ya ce jamiyyarsa b…

Read more »

[Music] Download Sabuwar Wakar Rarara Ku Bani Kidan Danne PDP
[Music] Download Sabuwar Wakar Rarara Ku Bani Kidan Danne PDP

Wannance Sabuwar Wakar Rarara Mai Taken Ku Bani Kidan Danne PDP .. Ku Danna Akan Download Domin Saukar Wa Zuwa kan wayarku. Download Music Now …

Read more »

Sanata Shehu Sani ya zo na 3: Ya fadi zabe bazai koma majalisa ba
Sanata Shehu Sani ya zo na 3: Ya fadi zabe bazai koma majalisa ba

Sanata Shehu Sani me wakiltar Kaduna ta tsakiya kuma dan takara a jam'iyyar PRP yayi rashin nasara a zaben daya gudana ranar Asabar data gabata, inda Uba Sani na jam'iyyar APC kuma na hannun damar Gw…

Read more »

Buhari ya kada Atiku da kuri’u sama da 900,000 a Jihar Katsina
Buhari ya kada Atiku da kuri’u sama da 900,000 a Jihar Katsina

Farfesa Fatima Mukhtar da ta bayyana sakamakon Zaben Jihar Katsina a garin Katsina, sakamakon ya nuna ratar kuri’u sama da 900,000 ne Jam’iyyar APC ta ba PDP a Zaben Shugaban Kasa da aka yi. Buhari y…

Read more »

[Siyaysa] Shugaba Buhari ya lashe zabe a jihohin Kwara, Kogi, Gombe, Yobe, Naija, Jigawa
[Siyaysa] Shugaba Buhari ya lashe zabe a jihohin Kwara, Kogi, Gombe, Yobe, Naija, Jigawa

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya lashe zabe a karin jihohi kamar haka: Ya lashe jihar Naija kamar yanda kamfanin dillancin labaran Najeriya, NAN ya tabbatar, sannan ya lashe jihar Kogi, da kuma jih…

Read more »

[Hotuna] Kalli hula da takalmi da shugaba Buhari yayi amfani da su tsawon shekaru 4
[Hotuna] Kalli hula da takalmi da shugaba Buhari yayi amfani da su tsawon shekaru 4

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari kenan a wadannan hotunan da aka dauka a shekarar 2015 da kuma wanda aka dauka a wannan shekarar ta 2019, masu sharhi sun lura da cewa tun a shekarar da ya hau mulki, 2…

Read more »

[Hotuna] Kalli yanda shugaba Buhari ya kai ziyara dakin tattara bayanan zabe na APC

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari kenan a wadannan hotunan yayinda ya ziyarci dakin tattara bayanan zabe na APC a babban birnin tarayya, Abuja. …

Read more »

Shugaba Buhari ya tafka Atiku da kasa a Legas da ratar kuri'u sama da 130,000
Shugaba Buhari ya tafka Atiku da kasa a Legas da ratar kuri'u sama da 130,000

Sakamakon jihar Legas ya kammala kuma shugaban kasa, Muhammadu Buhari na jam'iyyar APC ne ke kan gaba inda ya ba dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ratar sama da kuri'u 130, 0…

Read more »

[Music] Download Sabuwar Wakar Ali Jita - Mata Wife
[Music] Download Sabuwar Wakar Ali Jita - Mata Wife

Abishirinku ma'abota ziyarar wannan shafi a yau nazo muku da sabuwa waka Ali Jita Mai suna "Mata" (wife) Wanda shine munka kawo muku ita domin zakuji dadin wakar. Download Music Now…

Read more »

Yadda Ake Gyaran Nono Ga Manya Mata - Mata Zalla
Yadda Ake Gyaran Nono Ga Manya Mata - Mata Zalla

_ko kisan wanna_ Abin lura Nonuwan mata sun kasu kashi biyu, akwai mata masu manya nonuwa. Sannan akwai masu kananan nonuwa zanso nayi bayaninsu daya bayan daya. ✿═─ MANYA NONUWA ═─✿ Su wadannan nau'…

Read more »

Dan takarar PDP ya kada Sanata Godswill Akpabio na APC, bazai koma majalisa ba kenan
Dan takarar PDP ya kada Sanata Godswill Akpabio na APC, bazai koma majalisa ba kenan

Tsohon shugaban marasa rinjaye na majalisar dattijai kuma dan takarar APC na Sanata, Godswill Akpabio ya fadi zabe, ba zai koma majalisar ba bayan da dan takarar PDP, Chris Ekpenyong ya likashi da ka…

Read more »

PDP ta yi watsi da sakamakon zaben da INEC ke sanara
PDP ta yi watsi da sakamakon zaben da INEC ke sanara

Jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta sanar da cewa ba za ta iya kau da kai ga abin da ta kira hatsarin da demokradiyyar Najeriya ke daf da fada wa ba. A wata sanarwa da shugaban jam'iyyar Prince Uche…

Read more »

[Kannywood] Nafisa Abdullahi ta mayar da martani akan 'Fadanta da Rahama Sadau akan Saurayi'

Bayan da wani shafin watsa labaran fina-finan Hausa ya wallafa cewa, manyan taurari biyu, watau Nafisa Abdullahi da Rahama Sadau sun yi fada akan Saurayi, Nafisar ta mayar da martani akan wannan laba…

Read more »

Zaben Kaduna: Kona ci ko na fadi a soke zabennan kawai - Inji Sanata Shehu Sani
Zaben Kaduna: Kona ci ko na fadi a soke zabennan kawai - Inji Sanata Shehu Sani

Sanata Shehu Sani me wakiltar Kaduna ta tsakiya a majalisar Dajjitai kuma dan takarar Sanata na jam'iyyar (PRP)ya bukaci da a soke zaben jihar Kaduna, musamman na mazabarshi, Kaduna ta tsakiya saboda…

Read more »

Dalilin da yasa wasu ke tunanin ina shan kwaya - Inji Kwamishinan 'yansandan Kano
Dalilin da yasa wasu ke tunanin ina shan kwaya - Inji Kwamishinan 'yansandan Kano

Kwamishinan 'yansanda na jihar Kano, Muhammad Wakili ya bayyana dalilin da yasa mutane ke ganin kamar yana shan kwaya a wata hira da yayi da jaridar Daily Trust. Jaridar ta tambayeshi shin yasan cewa…

Read more »
 
Top