“Baban Ka Ne Yaci mu” Martanin Hadiza Gabon Da Wani Yace ko Wanka Janaba Basuyi Ba Suka Dauki Hoto

Martani Mai Zafi Da Hadiza Gabon Da Tayiwa Wani Da Yace ko Wanka Janaba Basuyi Ba Sunka Dauki wannan Hoto

Bayan tafiyar manyan jaruman kannywood sunkayi zuwa London sai sunka dauki wannan hoto da ya dauki hankalin mutane sai wani matashin yaro daga shafin twitter yayi musu comment da cewa

” Ya Tabbata wannan hoto kafin a dauke shi ko wankan janaba basuyi ba”

Shine nan take hadiza gabon da rahama sadau nayi masa martani mai zafi sosai.

Domin ji da gani da kunnuwanku da idannunku ga haifafan bidiyo da ogana Mai 1arewatv ya tattaro duk kowane martanin da yayi.

Ga bidiyon nan kasa.

ku duba asalin wannan posting din daga babban shafin mu “Baban Ka Ne Yaci mu” Martanin Hadiza Gabon Da Wani Yace ko Wanka Janaba Basuyi Ba Suka Dauki Hoto mun dauko wannan posting din daga babban shafin mu wato ArewaFresh.com. ArewaFresh.com - No1√ Best Entertainment Site In Nigeria.


©Arewafresh

Post a Comment

 
Top