Tabbas, mazan yanzu ba irin na DA bane.
Tabbas, mazan yanzu ba irin na DA bane.

Saboda haka kada a zaci za suyi halin mazan da! Mu matan, MATAN DA NE? A,a! To meyasa muke son mu zama matan yanzu masu son namiji ba saboda Allah ba, sai saboda abin da zai masu? Mun ki masu son gas…

Read more »

VIDEO : Kwaliya Bata Biya Kudin Sabulu ba Kalli Bidiyo Dino Melaye lokacin da Yake Sauraren wakar da Fati Muh'd Ta Shirya masa

Wannan dai shine bidiyon da fati Muh'd ta kaimasa bidiyon suna zaune a falo amma sai tagumi yayi yana juye juye wanda alama ta nuna kwaliya bata biya kudin saluba ba ©HausaLoaded …

Read more »

Yanzu na shirya murkushe ta’addanci da ‘karfin tsiya’ – Buhari
Yanzu na shirya murkushe ta’addanci da ‘karfin tsiya’ – Buhari

Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa zai kira taron Shugabannin Yankin Tafkin Chadi domin yin wani taro kan matsalar tsaro. Buhari ya ce za a yi wannan taron ne a cikin wannan zango na sa na biyu…

Read more »

Zagin Shuwagabanni Da Malaman Addini Tamkar Zubar Da Jini Ne – Dr Muh'd Sani Umar Rijiyar Lemo
Zagin Shuwagabanni Da Malaman Addini Tamkar Zubar Da Jini Ne – Dr Muh'd Sani Umar Rijiyar Lemo

Sheikh Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo, yayi kira ga musulmai da su guji zagi da cin mutuncin yan uwansu musulmai da shuwagabanni musamman a kafafen sadarwa. Malam ya fara da cewa: “Wannan lamari …

Read more »

Karanta abinda Mufti Menk yace akan Salah bayan lashe kofin Champions League

Shahararren malamin addinin islama dan kasar Zimbabwe, Mufti Isma'il Menk yayi magana akan tauraron dan kwallon Liverpool Mohamed Salah bayan lashe kofin Champions League da suka yi jiya. Majiyarmu t…

Read more »

Yadda ake kwalliyar Sallah
Yadda ake kwalliyar Sallah

Barkanmu da warhaka tare da fatan ana lafiya. Yaya shirin Sallah? Allah Ya nuna mana amin. Sallah dai kamar kowace shekara an fi sanin mata da dama da yin kunshi da kitso da dinkin kayan Sallah da ku…

Read more »

KWALLIYAR SALLAH GA MATA
KWALLIYAR SALLAH GA MATA

Barkanmu da Sallah tare da fatan ana cikin koshin lafiya? Allah Ya karbi ibadunmu na alheri Ya kuma maimaita mana wannan rana. Ina so na janyo hankalin ’yan uwana mata musamman matan aure da su kasan…

Read more »

VIDEO: Asirin Jaruma TEEMA MAKAMASHI Ya Tonu Korarriya Ce A Gidan Su - Inji Mariya Bala Kundi

Wannan wani bidiyo ne da shafimun ya samu daga Youtube channel mai suna arewafresh tv. Jaruma teema makamashi dai sananace a harka shirya fina finai ita kuma mariya Bala kundi mace mai tala kayan mat…

Read more »

Ina maka Nasiha Ne ko za kaji ,Ka Gaggauta Sakin Dasuki,Da El-zakzaky - Sheikh Ahmed Gumi
Ina maka Nasiha Ne ko za kaji ,Ka Gaggauta Sakin Dasuki,Da El-zakzaky - Sheikh Ahmed Gumi

Shahararren malamin nan na addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi yayi kira ga gwamnatin tarayya da ta saki tsohon mai ba kasa shawara a harkar tsaro a mulkin Goodluck Jonathan, Kanal Sambo Dasuki daga…

Read more »

Wadanda suka sace ni sunce suna nan suna farautar Shugaba Buhari da Atiku Abubakar - Salisu Mu'azu
Wadanda suka sace ni sunce suna nan suna farautar Shugaba Buhari da Atiku Abubakar - Salisu Mu'azu

Salisu Mu'azu Jos darakta ne na masana'antar fina-finan Hausa na Kannywood, sannan kuma shine mataimakin shugaban masana'antar na kasa - Kwanan nan aka sace, shi da wasu mutane biyu, kusa da kauyen J…

Read more »

Kar Ki Bari Rudin Shaidan Ya Sa Ki Bar Kishiya Ta Kwashi Garabasa
Kar Ki Bari Rudin Shaidan Ya Sa Ki Bar Kishiya Ta Kwashi Garabasa

Da fatan kowa da komai duk lafiya in sha Allah. Yau kuma za mu duba shin wai meye dalilin da yake sawa yawancin mu mata muke kauce hanya da yi wa junan mu mugunta domin Allah ya hada mu auren miji da…

Read more »

Saratu Gidado Na Nema Wa Tsohuwar Jaruma Bilkin R.K. Agajin Gaggawa

Ga abin da fitacciyar jaruma Hajiya Saratu Gidado (Daso) ta rubuta: "Wannan baiwar Allah da mu ka yi hotuna da ita sunan ta BILKIN R.K. Tsohuwar jarumar films din Hausa ce. Ta yi zamani da su Hindatu…

Read more »

An Yi Mini Tayin Miliyan 30 Domin Kare Ganduje – Sheikh Abduljabbar Kabara
An Yi Mini Tayin Miliyan 30 Domin Kare Ganduje – Sheikh Abduljabbar Kabara

Sheikh Abdujabbar Nasiru Kabara yace duk wani malami da yake fitowa ya hau manbari wajen kare Mai girma gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje, akan bidiyon da akaga gwamnan yana karbar cin hancin …

Read more »

Yanzu Yanzu: Gwamnatin tarayya ta bayyana ranakun hutun karamar sallah
Yanzu Yanzu: Gwamnatin tarayya ta bayyana ranakun hutun karamar sallah

Gwamnatin tarayya ta kaddamar da Talata, 4 ga watan Mayu da Laraba, 5 ga watan Mayu a matsayin ranakun hutu domin bikin karamar sallar. Sakatariyar din-din-din na ma’aikatar cikin gida, Barista Georg…

Read more »
 
Top