AUDIO: Sabuwa Wakar Saniyo M Inuwa - Tsiya Tsiya Ta Kare
AUDIO: Sabuwa Wakar Saniyo M Inuwa - Tsiya Tsiya Ta Kare

Wannan wata sabuwa waka ce wanda fasihin mawakin saniyo m inuwa ya rerawa Abba Gida Gida waka a karkashin jam'iyyar pdp wanda hakan yayi kyau idan kun saurari wannan waka sai kun jinjinawa wannan maw…

Read more »

PDP ta lashe karamar hukumar Nasarawa
PDP ta lashe karamar hukumar Nasarawa

Jam'iyyar PDP ta lashe zaben karamar hukumar Nasarawa inda ta samu kuri'u 54,349, yayin da jam'iyyar APC ta samu kuri'u 34,297 a cewar baturen zaben karamar hukumar.…

Read more »

A sanar da sakamakon zaben Kano kafin Sallar Isha'i - Inji Wakili
A sanar da sakamakon zaben Kano kafin Sallar Isha'i - Inji Wakili

Kwamishinan 'yan sandan jihar Kano Mohammed Wakili ya ce a sanar da sakamakon zaben jihar Kano kafin Sallar Isha'i. Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da ake samun kwan gaba kwan baya dangane da bayy…

Read more »

Kama mataimakin gwamnan Kano: Dama na fada, duk wanda ya taka doka doka zata takashi - Inji Kwamishinan 'yansandan jihar
Kama mataimakin gwamnan Kano: Dama na fada, duk wanda ya taka doka doka zata takashi - Inji Kwamishinan 'yansandan jihar

Kwamishinan 'yansandan jihar Kano, Muhammad Wakili ya bayyana cewa lamarin kamun da sukawa mataimakin gwamnan jihar, Nasiru Yusuf Gawuna ana kan bincike kuma idan an kammala, doka zata yi aikinta. A …

Read more »

Tun daren jiya har yanzu mataimakin gwamnan jihar Kano na tsare a hannun 'yansanda
Tun daren jiya har yanzu mataimakin gwamnan jihar Kano na tsare a hannun 'yansanda

Har yanzu mataimakin gwamnan jihar Kano, Nasiru Yusuf Gawuna, yana hannun 'yan sanda, kamar yadda kakakin rundunar a jihar ya tabbatarwa BBC. 'Yan sanda sun kama Gawuna mataimakin gwamnan Kano da kum…

Read more »

An yayyaga sakamakon karamar hukumar Nasarawa a Kano
An yayyaga sakamakon karamar hukumar Nasarawa a Kano

Bayyana sakamakon zaben gwamna a jihar Kano ya samu tsaiko yayin da ake jiran sakamakon karamar hukumar Nasarawa, wanda shi kadaine ya rage ba'a fada ba cikin kananan hukumomi 44 na jihar a yayin da …

Read more »

PDP ta kwance wa APC zani a jihar Oyo duk da gwamnan jihar dan APC ne
PDP ta kwance wa APC zani a jihar Oyo duk da gwamnan jihar dan APC ne

A jihar Oyo sauran karamar hukuma daya kacal kafin hukuma a bayyana wanda ya ci zaben. Zuwa yanzu an bayyana sakamakon zaben kananan hukumomi 32 wanda Seyi Makinde na jam’iyyar PDP ya riga ya lashe 2…

Read more »

Jiga-Jigan PDP sun fara Abba murnar lashe zaben Kano
Jiga-Jigan PDP sun fara Abba murnar lashe zaben Kano

Jiga-Jigan PDP sun fara Abba murnar lashe zaben Kano Ga dukkan alamu 'yan jam'iyyar PDP na da yakinin cewa dan takarar su na gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ne zai lashe zaben jihar, domin kuwa …

Read more »

Zaben Gwamna: Jihohi 4 na Arewa da PDP ke kan gaba

Ma'aikacin gidan watsa labarai na VOAhausa, Sale Shehu Ashaka ya bayyana cewa yana da labarin duk ba a hukunce ba cewa, jam'iyyar adawa ta PDP na kan gaba a jihohin Arewa 4. Jihohin kamar yanda Saleh…

Read more »

Gwamna Bagudu ya lashe zaben jihar Kebbi
Gwamna Bagudu ya lashe zaben jihar Kebbi

Hukumar zabe me zaman kanta, INEC a takaice ta bayyana gwamna Abubakar Atiku Bagudu a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan da aka yi jiya, Asabar dan haka ya zarce akan kujerarshi. Farfesa Hamisu Bi…

Read more »

Badaru ya lashe zaben Jigawa
Badaru ya lashe zaben Jigawa

Hukumar INEC ta bayyana Mohammadu Badaru Abubakar a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna a jihar Jigawa.…

Read more »

Kurakuren Da Ma'aurata Ke Aikatawa Yayin Jima'i (saduwa)
Kurakuren Da Ma'aurata Ke Aikatawa Yayin Jima'i (saduwa)

Akwai abubuwa da yawa wadanda Ma'aurata suke aikatawa alokacin Jima'insu. Kuma wadannan abubuwan suna da illoli masu yawa dangane da lafiyarsu jikinsu ko addininsu. Ga wasu 'yan kadan Zan lissafo: 1.…

Read more »

Ko Kasan Tsawon Lokacin Da Ya Kamata Ka Dauka Kana Jima'i Da Matarka?
Ko Kasan Tsawon Lokacin Da Ya Kamata Ka Dauka Kana Jima'i Da Matarka?

Daga Tonga Abdul. Wani abu da yawan mu maza bamu gane ba shi ne yawan lokacin da ya kamata kayi akan matarka a yayi gudanar da jim'i da ita. Duk da yake babu wani bincike daya tabbatar da hakikanin t…

Read more »

Wata Sabuwa: An harbe dan majalisar tarayya a rumfar zabe
Wata Sabuwa: An harbe dan majalisar tarayya a rumfar zabe

Rundunar tsaro ta 'yan sanda ta tabbatar da harbe wani dan majalisar wakilai na tarayya a Ibadan babban birnin jihar Oyo. Wasu mutane ne da ba a sani ba suka harbi dan majalisar a wata rumfar zabe a …

Read more »

Dan majalisa ya mutu 'yan sa'o'i bayan lashe zabe
Dan majalisa ya mutu 'yan sa'o'i bayan lashe zabe

ANA BIKIN DUNIYA... Dan majalisar dokoki na jam'iyyar APC mai wakiltar mazabar Pengana da ke karamar hukumar Bassa ta jihar Filato Ezekiel Bauda Afom ya mutu 'yan sa'o'i bayan ya lashe zabe. BBChausa…

Read more »
 
Top