Wannan itama sabuwa waka ce da Dauda kahutu rarara yayiwa yan kwankwasiyya ko ince Kwankwaso irin yadda ta kaya a Shari'a da ankayi a garin kano.

Wannan waka anyita ne tare da hadakar mawaka a cikinta wanda zakuji muryoyi da dama a cikinta.



©HausaLoaded

Post a Comment

 
Top