
Tauraron mawakin Hausa, Nazir Ahmad Sarkin Wakar Sarkin Kano ya fito inda ya wanke kanshi da cewa ba da Hadiza Gabon yake ba a kalaman da yayi a farkon fara Azumi inda ya kalubalanci masu bayar da abincin Azumi suna dauka suna sakawa a shafukan sada zumunta.
Post a Comment
Click to see the code!
To insert emoticon you must added at least one space before the code.