Tauraron mawakin Hausa, Nazir Ahmad Sarkin Wakar Sarkin Kano ya fito inda ya wanke kanshi da cewa ba da Hadiza Gabon yake ba a kalaman da yayi a farkon fara Azumi inda ya kalubalanci masu bayar da abincin Azumi suna dauka suna sakawa a shafukan sada zumunta.

Post a Comment

 
Top