Takaitaccan jawabin sarkin Kano Muhammad Sanusi ll akan batun rufe boda da sanya harajin VAT
Takaitaccan jawabin sarkin Kano Muhammad Sanusi ll akan batun rufe boda da sanya harajin VAT

Daga Anas Saminu Ja'en A zantawarsa da manema labarai game da tattalin arziki mai martaba sarkin Kano Muhammad Sanusi ll ya fara da cewar, na farko dai idan aka duba sauran kasashe da muke tsari irin…

Read more »

Video : Kalli Bidiyo Akwai Shara A Kannywood Manyan ƴan Fim Sun Fashe Kwai

A irin tattaunawa da gidan jaridar sirrinsu media keyi shine sunka zanta da wannan tsohon masana'antar kannywood. Wanda kuma yana daga cikin jagororin kannywood. Ga bidiyon nan kasa. Mun Dauko Daga S…

Read more »

Mu Muke Janyowa Kanmu Matsaloli A Kannywood - Darakta Ali Gumzak
Mu Muke Janyowa Kanmu Matsaloli A Kannywood - Darakta Ali Gumzak

Gajeriyar tattaunawar Northlix da Darakta Alee Gumzak Ya kake kallon masana'antar fim a halin yanzu? Kannywood a halin yanzu kokari ake yi a saita ta yadda ya kamata, saboda mutane sun gano a hadu wu…

Read more »

Sabon Cajin Banki, fashi da makami ne – Hon Kazaure
Sabon Cajin Banki, fashi da makami ne – Hon Kazaure

Hon Muhammad Gudaji Kazaure, dan majalissar tarayya mai wakiltar Gwiwa, Kazaure, Roni, Yan kwashi na jihar Jigawa, ya bayyana sabon tsarin carjin kudi na bankin CBN a matsayin fashi da makami. Hakan …

Read more »

Shin ko Kusan Dalilin Da Yasa Jaruma Jamila Nagudu Ta Kawo Wannnan Matsayi ?
Shin ko Kusan Dalilin Da Yasa Jaruma Jamila Nagudu Ta Kawo Wannnan Matsayi ?

Fitattaciyar jaruma Jamila Umar Nagudu ta yi ikirarin cewar biyayya da ta yi wa jagoriri a masana’anta fim shi ne ya kawo ta matsayin da take kai yanzu, saboda haka take kira ga sabbin jarumai mata d…

Read more »

Ko Kusan Dalilin Da Yasa Maryam Yahaya Ta Cire Hudar Hancinta ?
Ko Kusan Dalilin Da Yasa Maryam Yahaya Ta Cire Hudar Hancinta ?

A kwanakin baya ne aka samu bambancin ra'ayin mutane da ya janyo ce-ce-ku-ce sakamakon wani sabon salo da matashiyar jaruma Maryam Yahaya ta fito da shi na huda hanci tare da Makala wasu karafuna mas…

Read more »

HAKKIN MIJI AKAN MATA DA HAKKIN MATA AKAN MIJI
HAKKIN MIJI AKAN MATA DA HAKKIN MATA AKAN MIJI

AN kasa hakkokin maaurata zuwa kashi uku  1⃣na daya hakkin miji akan mata  2⃣na biyu hakkin mata akan miji  3⃣na uku hakkin tarayya tsakanin maaurata *Hakkin mata akan miji sune:* 1.ciyarwa gwargwado…

Read more »

Ba abinda Buhari ya yiwa Najeriya banda jefata cikin halin kunci da talauci – Sheikh Gumi
Ba abinda Buhari ya yiwa Najeriya banda jefata cikin halin kunci da talauci – Sheikh Gumi

Shararren malamin addinin musuluncin nan , Sheikh Ahmad Gumi ya ce zaben 2019 shi ne zabe mafi muni a tarihin Najeriya, kasancewar a lokacin ne aka zabi gwamnatin da bata tsinanawa jama’a komi ba kar…

Read more »

Babu Wanda Ya Sauke Sheikh Kabiru Gombe - Sheikh Bala Lau
Babu Wanda Ya Sauke Sheikh Kabiru Gombe - Sheikh Bala Lau

Ibrahim Baba Suleiman Shugaban kungiyar IZALA Sheikh Abdullahi Bala Lau yayi kira ga 'yan uwa musulmi da suyi watsi da labarun karya da ke yaduwa a kafafen sadarwa na zamani cewa ya sauke babban Saka…

Read more »

  • Alherin Allah Ya Kai Ga Dr. Isah Ali Ibrahim Pantami (karanta)
  • Alherin Allah Ya Kai Ga Dr. Isah Ali Ibrahim Pantami (karanta)
  • Alherin Allah Ya Kai Ga Dr. Isah Ali Ibrahim Pantami (karanta)
  • Alherin Allah Ya Kai Ga Dr. Isah Ali Ibrahim Pantami (karanta)
Alherin Allah Ya Kai Ga Dr. Isah Ali Ibrahim Pantami (karanta)

Maigirma Ministan sadarwa na Kasarmu Nigeria Dr Isah Ali Ibrahim Pantami ya rubuta wasika zuwa ga Maigirma Ministan Ayyuka na Kasar Nigeria Babatunde Fashola yake tunatar dashi manyan ayyukan gina ti…

Read more »

  • Dalilai Goma Wadanda Ka Iya Sawa Abba Gida Gida Yayi Nasara a Kotun Zabe
  • Dalilai Goma Wadanda Ka Iya Sawa Abba Gida Gida Yayi Nasara a Kotun Zabe
Dalilai Goma Wadanda Ka Iya Sawa Abba Gida Gida Yayi Nasara a Kotun Zabe

Daga Khadija Garba Sanusi 1. dokar INEC tace idan har an kammala Zabe a akwati aka Kirga baka bayyana sakamakon Zabe amma daga bisani aka samu wani ko wasu sun yaga sakamakon Zaben na Hanun INEC har …

Read more »

MATSALOLIN GIRKI CIKIN GIDAN AUREN MU
MATSALOLIN GIRKI CIKIN GIDAN AUREN MU

. Ni a da in aka ce yarinya ta yi aure ba ta iya girki ba sai na zaci diyar masu kudi ce, domin akan dauki ma'aikata da za su kula da komai na cikin gida saboda wadata, yarinya sai dai a kawo mata ta…

Read more »

  • Video : Kalli Bidiyon Nura Hussaini Martani Mai Zafi Da Kai Da Babu Kai Kannywood Bazata Mutu Ba
  • Video : Kalli Bidiyon Nura Hussaini Martani Mai Zafi Da Kai Da Babu Kai Kannywood Bazata Mutu Ba
Video : Kalli Bidiyon Nura Hussaini Martani Mai Zafi Da Kai Da Babu Kai Kannywood Bazata Mutu Ba

Jarumi kuma mai shirya fina finai na masana'antar kannywood nura Hussaini yayi martani mai zafi kan yadda ake tantance yan fim a hukumar tace fina finai masana'antar kannywood. Wanda babu wani tsayaw…

Read more »

Video : Babu Abinda a Cikin Kannywood sai Son Zuciya Da Kwadayi - Mustapha Nabraska
Video : Babu Abinda a Cikin Kannywood sai Son Zuciya Da Kwadayi - Mustapha Nabraska

Tsohon jarumin kannywood Mustapha Nabraska yayi wani karin bayyani akan masana'antar kannywood a takaice. Ga bidiyon nan kasa. https://youtu.be/8hAaafsRLUM Mun Dauko Daga Shafin Hausaloaded.com ©Haus…

Read more »

Yadda ta kaya a kotu tsakinin gwamnan Ganduje da Abba gida-gida
Yadda ta kaya a kotu tsakinin gwamnan Ganduje da Abba gida-gida

Ya kuke ganin abun zai kasance a gaba? Laraba 18 ga watan Satumba 2019, kotun zaben gwamna na jahar Kano a ta jingine hukunci kan karar da jam’iyyar PDP da dan takararta Abba Kabir Yusuf suka shigar.…

Read more »
 
Top